TEEJ & TEEJA

TEEJ & TEEJA

  • WpView
    Reads 1,033
  • WpVote
    Votes 62
  • WpPart
    Parts 8
WpMetadataReadOngoing58m
WpMetadataNoticeLast published Sun, Aug 2, 2020
Katura ta sosai yadda duk ihun ta baza ajiba koda taji zafi bazata ne me taimako ba"katatoshe ko ina ko da ta farfado to kuwa tabbas zata mutu-mutuwa mai muni mai wahala. Ta na kai aya takara dakawa saurayin tsawa inda yake tura wata yarikya cikin Rami wadda bazata huce shekera 15 ga wasu samari su mu tsaye gaban ramin da a haka jikinsu sanyi da kayan doctors sai matar dake gefe tare da budurwar yarikya da namiji suna tsaye sai zabga smelling suke na mugunta can gefe ita kuma wasu karti sun rike wata budurwa tana tirjiya bakin ta bame tana fisge fisge tana hawaye. Harara ta zubamata oh ni Nadia kai ka gane min yar iska yarikya nan akan wannan halitar take wannan tirjiyar kai Rummy wlh da banina haife ki ba sai nace sauya min ke akayi a hospital dan wlh kwata kwata bakiyo halina ke koyi bakyayi da yan kuwanki. Tsaki taja tsabar bakin ciki abinda na tsana shine ke keso to wlh binki wasa ba ke da ita zan hada na benne kowa ya huta. Tana kai aya tace kaga gawani yar bulanan tosheta
All Rights Reserved
Join the largest storytelling communityGet personalized story recommendations, save your favourites to your library, and comment and vote to grow your community.
Illustration

You may also like

  • ABUL KHAIRI 2021
  • 🌸RAYUWAR MU A YAU🌸
  • KAICO NAH
  • NADIYA!
  • RAYUWAR BADIYYA ✅
  • FURUCI NA NE
  • Wajah Bumi
  • MATAR SADAM
  • NANA AMINATU 2022
  • MILIK MEGAT ZILL QAYYUM (TERBIT)

Daskare wa yayi a wajen tamkar an zare masa rai, sai da yaji wani dumm kamar ba ya duniyar, kafin ya dawo hayyacin sa, wani irin zaro idanu waje yayi ya nufe ta da sauri yana salati Duƙawa yayi gaban ta, ya saka hannyen sa da kamar za su tsinke tsaban rawan da suke yi, wuƙan ya ɗauka yana me kiran sunan ta "Ke.. ke ZIYADA.. ke.. tashi mana meye.. haka?" Yayi maganar kamar zuciyar sa zata faso ƙirjin sa tsaban tsoro Girgiza ta ya hau yi, amma dai kamar ba ta motsi, kamar dai ranta ya daɗe da fice wa a jikin ta. Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. haƙiƙa wannan abun da ya faru ƙaddaran sa ne, mafarin shi ne shigowar ta rayuwan sa, domin ita ɗin ƙaddaran sa ce, kuma Bawa ba ya tsallake wa ƙaddaran sa me kyau ko mara kyau, ABUL KHAIRI ya shiga tsaka me wuya, kuma ya yi dana-sanin bijirewa iyayen sa zaɓin da suka yi masa, ya bi son zuciyar sa.

More details
WpActionLinkContent Guidelines