DR SAMEER AMEER!!!!!(COMPLETED✅)
  • Reads 11,916
  • Votes 470
  • Parts 9
  • Time 1h 51m
  • Reads 11,916
  • Votes 470
  • Parts 9
  • Time 1h 51m
Complete, First published Sep 09, 2020
Labarin sarqaqiyar rayuwa...💫💕Na NAFI ANKA DA MISS XOXO (2016)
All Rights Reserved
Sign up to add DR SAMEER AMEER!!!!!(COMPLETED✅) to your library and receive updates
or
Content Guidelines
You may also like
NAMAL  by sabaaa162
28 parts Ongoing
𝑵𝒂𝒎𝒂𝒍 𝒃𝒚 𝑵𝒊𝒎𝒓𝒂𝒉 𝑨𝒉𝒎𝒆𝒅 𝒊𝒔 𝒂 𝒑𝒐𝒑𝒖𝒍𝒂𝒓 𝑼𝒓𝒅𝒖 𝒏𝒐𝒗𝒆𝒍 𝒕𝒉𝒂𝒕 𝒎𝒂𝒔𝒕𝒆𝒓𝒇𝒖𝒍𝒍𝒚 𝒊𝒏𝒕𝒆𝒓𝒕𝒘𝒊𝒏𝒆𝒔 𝒕𝒉𝒆𝒎𝒆𝒔 𝒐𝒇 𝒓𝒆𝒗𝒆𝒏𝒈𝒆, 𝒇𝒂𝒎𝒊𝒍𝒚 𝒃𝒐𝒏𝒅𝒔, 𝒍𝒐𝒗𝒆, 𝒂𝒏𝒅 𝒋𝒖𝒔𝒕𝒊𝒄𝒆. 𝑻𝒉𝒆 𝒔𝒕𝒐𝒓𝒚 𝒓𝒆𝒗𝒐𝒍𝒗𝒆𝒔 𝒂𝒓𝒐𝒖𝒏𝒅 𝑭𝒂𝒓𝒊𝒔 𝑮𝒉𝒂𝒛𝒊, 𝒂 𝒎𝒊𝒔𝒖𝒏𝒅𝒆𝒓𝒔𝒕𝒐𝒐𝒅 𝒎𝒂𝒏 𝒂𝒄𝒄𝒖𝒔𝒆𝒅 𝒐𝒇 𝒎𝒖𝒓𝒅𝒆𝒓, 𝒂𝒏𝒅 𝒁𝒖𝒎𝒂𝒓 𝒀𝒐𝒖𝒔𝒖𝒇, 𝒉𝒊𝒔 𝒅𝒆𝒕𝒆𝒓𝒎𝒊𝒏𝒆𝒅 𝒄𝒐𝒖𝒔𝒊𝒏, 𝒘𝒉𝒐 𝒔𝒆𝒆𝒌𝒔 𝒕𝒐 𝒖𝒏𝒄𝒐𝒗𝒆𝒓 𝒕𝒉𝒆 𝒕𝒓𝒖𝒕𝒉 𝒂𝒏𝒅 𝒑𝒓𝒐𝒕𝒆𝒄𝒕 𝒉𝒆𝒓 𝒇𝒂𝒎𝒊𝒍𝒚. 𝑺𝒆𝒕 𝒂𝒈𝒂𝒊𝒏𝒔𝒕 𝒂 𝒃𝒂𝒄𝒌𝒅𝒓𝒐𝒑 𝒐𝒇 𝒄𝒐𝒎𝒑𝒍𝒆𝒙 𝒓𝒆𝒍𝒂𝒕𝒊𝒐𝒏𝒔𝒉𝒊𝒑𝒔, 𝒍𝒆𝒈𝒂𝒍 𝒃𝒂𝒕𝒕𝒍𝒆𝒔, 𝒂𝒏𝒅 𝒎𝒐𝒓𝒂𝒍 𝒅𝒊𝒍𝒆𝒎𝒎𝒂𝒔, 𝒕𝒉𝒆 𝒏𝒐𝒗𝒆𝒍 𝒆𝒙𝒑𝒍𝒐𝒓𝒆𝒔 𝒉𝒖𝒎𝒂𝒏 𝒆𝒎𝒐𝒕𝒊𝒐𝒏𝒔, 𝒃𝒆𝒕𝒓𝒂𝒚𝒂𝒍𝒔, 𝒂𝒏𝒅 𝒕𝒉𝒆 𝒒𝒖𝒆𝒔𝒕 𝒇𝒐𝒓 𝒓𝒆𝒅𝒆𝒎𝒑𝒕𝒊𝒐𝒏. 𝑾𝒊𝒕𝒉 𝒊𝒕𝒔 𝒓𝒊𝒄𝒉 𝒔𝒕𝒐𝒓𝒚𝒕𝒆𝒍𝒍𝒊𝒏𝒈 𝒂𝒏𝒅 𝒊𝒏𝒕𝒓𝒊𝒈𝒖𝒊𝒏𝒈 𝒕𝒘𝒊𝒔𝒕𝒔, 𝑵𝒂𝒎𝒂𝒍 𝒄𝒂𝒑𝒕𝒊𝒗𝒂𝒕𝒆𝒔 𝒓𝒆𝒂𝒅𝒆𝒓𝒔, 𝒃𝒍𝒆𝒏𝒅𝒊𝒏𝒈 𝒔𝒖𝒔𝒑𝒆𝒏𝒔𝒆 𝒘𝒊𝒕𝒉 𝒅𝒆𝒆𝒑 𝒆𝒎𝒐𝒕𝒊𝒐𝒏𝒂𝒍 𝑪𝒐.
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
61 parts Complete
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
You may also like
Slide 1 of 10
MENENE ILLA TA? cover
NIGERIA KO NIGER cover
Recollection cover
NAMAL  cover
DARE DUBU cover
RAYUWAR BADIYYA ✅  cover
သေမင်းဂိမ်းထဲတွင် ချစ်မိခြင်း (Book 3) cover
ظـل السنين وعـوض السحاب  cover
NURAAZ(treasure of noor) cover
MATAR UBA 2021(A TRUE LIFE STORY OF ASIYAH) cover

MENENE ILLA TA?

15 parts Ongoing

"Idan kina ganin hakan shine dai-dai a zuciyarki to kiyi hakan BINTOU. ni kuma nayi alƙawarin cewa bazan taɓa dakatar dake ba, sai dai kafin ki zartar da hukuncin da kike ƙokarin zartarwa ina so kiyi tunani Akan ƴaƴan dake tsakanina dake...." cewar EDRIS MUHAMMAD KANKIA, ya faɗi hakan yana kallon tsakiyar idanun Bintou a Sanyaye "bana buƙatar komai daga gareka shiyasa ma naƙe so ka sauwaƙe min wannan jarababben Auren naka. kai in banda ƙaddara mai zai sa in haɗa zuriya da kai? In dan ƴaƴan dake tsakankna da kai ne, yasa kake tunanin zan janye ƙudirina akan ka, to kaje na yafe duk wata alaƙa ta jini dake tsakanina da ƴaƴan ka har Abadah Edris....!." cewar FATIMAH HAMZA MAI-GORO, ta gaya masa haka cikin maɗaukakin ɓacin Rai kasa cewa komai yayi illa zuba mata rinannun idanunsa da yayi yana kallon Yanda take huci tamkar macijiya, cikin ƙoƙarin son ya shanye ɓacin Ransa Edris ya saki wani gajeran murmushi wanda ke baiyana ƙunar dake ransa,. batayi Aune ba ya juya ya bar mata gurin ba tareda ko waiwayenta ya ƙarayi ba, Don ya riga ya ƙudurtawa kansa cewar ba zai ƙara waiwayarta ba har Abada, kamar yanda take fatan Samu a tareda shi.........