SIYAAM (JIKAR ME KOSAI)

SIYAAM (JIKAR ME KOSAI)

  • WpView
    Reads 1,459
  • WpVote
    Votes 35
  • WpPart
    Parts 8
WpMetadataReadOngoing1h 37m
WpMetadataNoticeLast published Sat, Oct 12, 2024
Labari akan wata sangartacciya Kuma shagwabbabiyar yarinya me suna SIYAAM wato jikar kakar ta,ita dai wannan yarinya zata kamu da soyayyar wani bawan Allah,Wanda ze kasance yayan ta me suna imaan (Man),Amman Kuma ta ta kaddarar ita ce baya son ta Yana son budurwar da ya hadu da ita me suna huu-dah,sedai ko zuwa gaba ta yuyu ze iya son ta,bari muga yadda abun nasu ze kaaya. shin ko yaya zata kasance,se an biyo mu sannan za'a gani ..
All Rights Reserved
#217
hausanovel
WpChevronRight
Join the largest storytelling communityGet personalized story recommendations, save your favourites to your library, and comment and vote to grow your community.
Illustration

You may also like

  • RAYUWAR BADIYYA ✅
  • MAMANA CE
  • MALAMA LADI
  • 💤A MAFARKI NASANTA💤( I know her in my dream )
  • AL'AJABIN SO
  • KOWA YA GA ZABUWA...
  • SHURAKH
  • NADIYA!
  • KAUTHAR!!
  • YARDA DA KAI (Compltd✔)

"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?

More details
WpActionLinkContent Guidelines