Story cover for KAUTHAR!!  by jeeedorhh
KAUTHAR!!
  • WpView
    Reads 8,879
  • WpVote
    Votes 271
  • WpPart
    Parts 6
  • WpHistory
    Time 1h 16m
  • WpView
    Reads 8,879
  • WpVote
    Votes 271
  • WpPart
    Parts 6
  • WpHistory
    Time 1h 16m
Complete, First published Feb 06, 2021
Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. 

Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki.,

Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... 

Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!".

Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta!

Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'.



*****************

***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***
All Rights Reserved
Sign up to add KAUTHAR!! to your library and receive updates
or
#13jeolousy
Content Guidelines
You may also like
SAWUN GIWA...!🐘 by Hafnancy01
18 parts Complete
"Dallah gafara can malama, har ke kin isa ki mana abunda Allah bai mana shi ba? Akanki ne aka Fara irin hakan? Ko kuwa akanki ne za'a daina? Sai wani ciccika bak'in banza kike awurin kamar zaki iya tabuka abun kirki idan har mukayo gaba da gabanta, Ke kin sani sarai ba yabon kai ba ammh wallahi tsab zan tumurmusheki anan wurin kuma in zauna lfy lau agidan Mijina, Kuma ki saurareni dak'yau, halinki ne ya jaza miki wannan cin amanar, Ke kowacce mace tana mafarkin samun miji kamar naki ammh ke Allah ya baki salihin mutum mai tsoron Allah, Sai ke kuma kikai amfani da hakan kina muzguna masa? Bashi da iko da gidansa sai yadda kikai? Babu wata muryar da yake tsoro da shakka face naki? To wallahi ki sani da'ace ayau bani da aure ne to Kinji nace Allah mijinki zan aura, zan shawo kansa kuma dole ya saurareni don kowacce mace da salon nata kissar, balle ma idan yaga ina masa abunda ke baki masa shi, kin san Zuciya nason mai faranta mata, ke mahaukaci kankat kenan yana kaunar mai faranta masa balle mai hankali, Hajiya Sa'a kiyi kuka da kanki ba dani ba don iya allonki ne yaja miki Faruwar hakan." Kuka sosai Hajiya Sa'a ke rerawa don ta kasa Furta komai kuma, Hajiya Aisha ta gama kashe mata jiki, Kama baki Hajiya Aishar tayi tana Fadin"Ai baki ma soma kukan ba, nan gaba kadan zakiyi wanda yafi wannan, kuma ki saurareni dak'yau, ga 'yata nan amana, Ku Zauna lfy ke da ita don wallahi kika sake naji ance ko ciwon kai kin sakata Allah saina lahira ya fiki jindadi, don kwarai zan cire kunyar Surukuta da amintar dake tsakaninmu musa wando kafa daya dani dake, Sabida haka ki kiyaye sannan Kuma akyalesu su sha amarcinsu Cikin kwanciyar hankali, don wallahi Hajiya Sa'a tashin hankalinsu kema tashin hankalinki, Tun wuri ki iya takunki don karki ce ban fada miki ba, Suhaila ita kadai ce 'yar da Allah ya bani sabida haka zan iya yin komai akanta, Ki huta lfy."
ʀᴀᴀʙᴛᴀ√ by moonxpastelstar
13 parts Complete
Kitne ajeeb hote haina hum insaan dekhi sunni batou pe yaqeen Kar bethte hain chahe phr woh pori tarah sahi sabit na ho Esi hi ye ek kahani hai Amira ki kese woh ek azzab yani nafrat mai khud se juri qimti cheez kho bethi. A story of realization, love, heartbreaks, struggle and bonding. ♡ᴊᴏɪɴ ᴛʜᴇ ʙʟɪssғᴜʟ sᴛᴏʀʏ ᴏғ ʟᴏᴠᴇ♡ 𝚆𝚒𝚝𝚑 ↦𝒁𝒂𝒚𝒅 ↦𝑭𝒂𝒂𝒛 ↦𝑨𝒎𝒊𝒓𝒂 ↦𝒁𝒐𝒉𝒓𝒂 ... "Nahi zayd mai nhi bata sakti mai toot jaon gi zayd" Woh roo ke bolne lagi uske chehre pe saaf saaf dar tha dar tha kyu ke usne woh Sab dekha tha ... " mohabbat ke hatho phr se dhoka khane wali thi tu Amira kitni bewakof hai tu kese un logo ki mohabbat pe yaqeen kr bethi jo khelte hi khoon se hain " .. "Amira meri baat tou sunno" Woh kehta reh gaya lekin woh ja chuki thi. kho betha tha ye Apni Amira ko, is dard e dil ke sth samandar ke kinare bethe woh khoob roya. ... "badal diya hai tumne khud ko" "badalna zindagi ka dastur hai Ami Khair mai ab chalta hun sham mai milte hain" Itna kehta woh waha se ja chuka tha ... "ap se Matlab" Usne usko ankhe dikhaye kaha "sare matlb mujh se hain ab bolo" Woh bhi uski ankho mai dekhe bola ... "kya kar rhe thy tum Faaz" "Apna ghr basane laga tha socha apki daal tou fihaal galne se rahi isliye apni gala lun" "Sharam nahi aati na tumhe" Zayd ne uski taraf pen phekte kaha "yarw bhai kya mai acha lagun ga sharam ka khel khelte huwe" Zayd ka pheka huwa pen caught krte usne jawab diya ...
Title: "Dua: Ek Roohani Mohabbat Ki Kahani " By( Sana Ijaz ) by ParriGull
41 parts Ongoing
"Dua" - Ek kahani sirf mohabbat ki nahi, balke us jazbe ki hai jo dil ko chhoo kar rooh tak utar jata hai. Ye kahani ek larki ki hai jo apni masoomiyat, jazbat aur dukh-sukh ke saaye mein apni zindagi ke sabse mushkil mod ka samna karti hai. Har safha us ki be-bas duaon, rooh ko cheer dene wale imtihaan aur dil ke gehraiyon mein utar kar likhe gaye jazbat ka aaina hai. "Dua" aapko ek aisi duniya mein le jaye gi jahan mohabbat sirf ek lafz nahi balki saans lene ka ek tareeqa ban jati hai. Har character ka dukh, har muskaan aur har ansu aap ke dil par nishan chhod jayega. Ye sirf ek novel nahi... ye aapki rooh ke jazbat ka tarjuman hai. Jo ek dafa parh lega, us ka dil dobara dobara "Dua" ki taraf kheenchta rahega... 💔✨ kabhi kabhi dua sirf lafzon tak mehdood nahi hoti... kabhi yeh dil se nikal kar kisi aur ke naseeb ka faisla ban jaati hai. "Dua" aik aisi roohani aur jazbaati kahani hai jo sirf mohabbat ka izhar nahi karti, balkay insani jazbat, imaan, aur taqdeer ke gehre raaz kholti hai. Is kahani mein har lamha aapko ya to rulayega, ya phir kisi pur-sukoon dua ka hissa bana dega. Dua aik masoom, khud-dar aur imaan-daar larki hai jiska dil mohabbat aur khuda ke bharose se bhara hai. Lekin uski zindagi mein daakhil hota hai Daahim - aik aisa shakhs jiske saath uska rishta sirf dil ka nahi, rooh ka bhi hai. Magar jab zindagi imtihaan leti hai, mohabbat aur aqeede ke darmiyan fasla barh jaata hai. Kya Dua apni mohabbat ko bacha paayegi? Ya phir sirf ek "dua" ban kar reh jaayegi...?
You may also like
Slide 1 of 10
SAWUN GIWA...!🐘 cover
ʀᴀᴀʙᴛᴀ√ cover
Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete cover
KWANTAN ƁAUNA cover
MATAR SADAM  cover
SIRRIN MU cover
AL'AJABIN SO cover
Shattered Shadows, Healing Hearts cover
Title: "Dua: Ek Roohani Mohabbat Ki Kahani " By( Sana Ijaz ) cover
💤A MAFARKI NASANTA💤( I know her in my dream ) cover

SAWUN GIWA...!🐘

18 parts Complete

"Dallah gafara can malama, har ke kin isa ki mana abunda Allah bai mana shi ba? Akanki ne aka Fara irin hakan? Ko kuwa akanki ne za'a daina? Sai wani ciccika bak'in banza kike awurin kamar zaki iya tabuka abun kirki idan har mukayo gaba da gabanta, Ke kin sani sarai ba yabon kai ba ammh wallahi tsab zan tumurmusheki anan wurin kuma in zauna lfy lau agidan Mijina, Kuma ki saurareni dak'yau, halinki ne ya jaza miki wannan cin amanar, Ke kowacce mace tana mafarkin samun miji kamar naki ammh ke Allah ya baki salihin mutum mai tsoron Allah, Sai ke kuma kikai amfani da hakan kina muzguna masa? Bashi da iko da gidansa sai yadda kikai? Babu wata muryar da yake tsoro da shakka face naki? To wallahi ki sani da'ace ayau bani da aure ne to Kinji nace Allah mijinki zan aura, zan shawo kansa kuma dole ya saurareni don kowacce mace da salon nata kissar, balle ma idan yaga ina masa abunda ke baki masa shi, kin san Zuciya nason mai faranta mata, ke mahaukaci kankat kenan yana kaunar mai faranta masa balle mai hankali, Hajiya Sa'a kiyi kuka da kanki ba dani ba don iya allonki ne yaja miki Faruwar hakan." Kuka sosai Hajiya Sa'a ke rerawa don ta kasa Furta komai kuma, Hajiya Aisha ta gama kashe mata jiki, Kama baki Hajiya Aishar tayi tana Fadin"Ai baki ma soma kukan ba, nan gaba kadan zakiyi wanda yafi wannan, kuma ki saurareni dak'yau, ga 'yata nan amana, Ku Zauna lfy ke da ita don wallahi kika sake naji ance ko ciwon kai kin sakata Allah saina lahira ya fiki jindadi, don kwarai zan cire kunyar Surukuta da amintar dake tsakaninmu musa wando kafa daya dani dake, Sabida haka ki kiyaye sannan Kuma akyalesu su sha amarcinsu Cikin kwanciyar hankali, don wallahi Hajiya Sa'a tashin hankalinsu kema tashin hankalinki, Tun wuri ki iya takunki don karki ce ban fada miki ba, Suhaila ita kadai ce 'yar da Allah ya bani sabida haka zan iya yin komai akanta, Ki huta lfy."