TAWA KADDARAR

TAWA KADDARAR

  • WpView
    Reads 249
  • WpVote
    Votes 10
  • WpPart
    Parts 2
WpMetadataReadOngoing10m
WpMetadataNoticeLast published Mon, Apr 5, 2021
A true life story💔💔💔 Gargadi ga iyaye wanda suke dagewa akan yaransu sai sunyi boko bayan su yaran Aure ne a gaban su. KARATU BAYA HANA AURE, AURE BAYA HANA KARATU. Da yaranku su fada halaka gwara su raya sunnahn manzo (SAW) Amin!!! HUKUNCIN AURE Aure wajibi ne, amma wasu suna ganin ba wajibi bane mustahabine. Hukuncin yin aure a musulunci: Aure ya tattara dukkan hukunce-hukunce guda biyar da sharia ta tanadar, sune kamar haka: Wajabci, Hallacci, Haramci, Sunnah da Zabi. Ga kadan daga cikin dalilan da suka sa aure ya tattara wadannan hukunce-hukunce kamar haka: Aure wata hanya ce ta yaduwar zuri'a. Aure abu ne wanda yake hada jinsi guda biyu wato mace da namiji. Aure abu ne wanda ya kunshi hakkoki na dukkan ma'auratan su biyu. Aure abu ne da ya kunshi soyayya da amincewar juna su rayu tare awaje daya. Kasancewar aure ya kunshi manafofi da hikimomi ne ya sa shariar musulunci ba ta ba shi takamaiman hukunci guda daya daga cikin hukunce hukuncen da ta tanadar ba, har sai bayan anyi bincike a tsakanin ma'aurata. Yin bincike ko duban yanayin ma'aurata ne ke bada damar sanin hukunci da ya dace da daya daga cikin ma'aurata.
All Rights Reserved
#80
hausanovel
WpChevronRight
Join the largest storytelling communityGet personalized story recommendations, save your favourites to your library, and comment and vote to grow your community.
Illustration

You may also like

  • Dil Ki Aawaz (Completed) (BOOK 2 OF 'DIL' SERIES)
  • Abadi Mohabbat ✓
  • Glimpse of us (Hausa story)
  • ALiVE (KHR Fanfic)
  • Kyunke Tu Dhadkan, Mai Dil...
  • Tum sirf hamari ho 18+
  • Tu woh chaand
  • Teri Meri Aisi Jud Gayi Kahani
  • RAYUWAR CIKIN AURE

Sequel Of 'Dil Mein Ho Tum' _x_ #38 - pilot | 8-08-2022 _x_ History was repeating itself. Once again the groom was replaced at the last moment, but this time he wasn't kidnapped. Fate had him back out itself. Unlike before, this marriage wasn't out of love, but an inconvenience. While Saqib's heart beats for Arzoo. Her heart was shattered into pieces. 'I am...... sorry, Arzoo." His voice repeated in her mind as tears cherished her cheeks. Arzoo's gaze went from her parents to her grandparents, to her relatives. Searching for one person, who knew what she was feeling right now. She raised her eyes to his, slow and unwilling to find his gaze was already fixed on hers. Only to find him seated on the groom's seat. "Do you Saqib Hamza Khan son of Hamza Rizwan Khan take Arzoo Ayaan Khan as your wife?" The Qazi asked, his eyes settled on the groom. "Why him though?" "Kyuki Agar Mera Baad Tumhe Koi Bepanah Mohabbat Karta Hai, Toh Woh Hai Saqib." Imran said with a smile. "Mujhe Kisi Aur Ki Biwi Ki Jagah Tumhare Bewa Bankar Zindagi Bhar Rehna Manzoor Hain." Arzoo exclaims while tears continue streaming down her eyes. "Par Mujhe Yeh Manzoor Nahi, Arzoo." Imran said a bit angrily. "Unlike other men, you read in novels, I want you happy, your whole life instead of grieving my absence." "Qubool Hai." Saqib says loudly, emphasising each word as if telling Arzoo that he was there for her like always. But this time not as her best friend, but as a husband. A single tear slid down her eyes, which had his chest tighten. With that, she was now, Arzoo Saqib Khan. She got married to her best friend instead of her first lover, Imran. Zoya nearly loses her posture, but Ayaan's hand found her waist to secure her balance. Tears blurred her vision. As she utters, "Ayaan, Humne Koi Zyadti toh nahi ki na, Arzoo Ke Saath?" For once Ayaan felt at loss for words. In what felt like forever Ayaan whispers, "I don't know. Bus Yahi Dua Hai Ki Hamara Faisla Inke Haq Mein Ho."

More details
WpActionLinkContent Guidelines