ƳAR HIZBA(PAID BOOK)

ƳAR HIZBA(PAID BOOK)

  • WpView
    Reads 400
  • WpVote
    Votes 17
  • WpPart
    Parts 5
WpMetadataReadOngoing49m
WpMetadataNoticeLast published Sun, Oct 31, 2021
Cakwakiyar labari a kan wata matashiya da ta dira a Humar Hizba ta garin KADABO, ta zo da salo iri iri ciki kuwa harda koyar da mata da maza rawa don samarwa da hukumar kuɗin shiga. Bata soyayya, maza tsoronta suke, tana iya komai akan hukumar. Tsoro da fargaba ya kama manyan malaman dake hukumar, don gudun kar ta rusa hukumar HIZBA a fara yi wa hukumar mummunan kallo ƳAR HIZBA KENAN
All Rights Reserved
#61
arewa
WpChevronRight
Join the largest storytelling communityGet personalized story recommendations, save your favourites to your library, and comment and vote to grow your community.
Illustration

You may also like

  • IGIYAR ZATO....💕 || PAID NOVEL (COMPLETED✅)
  • Mai Tafiya
  • SHU'UMAR IZZAH
  • Wanita Mr. Zareef Iskandar [Volume 3]
  • MAFARKINA NE (1)
  • Tokyo Revengers Headcanons and Scenarios
  • Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete
  • A LOVE UNBOUND
  • A Gidan Mami

Labarin ruguntsumin gidan *MATA TARA* gidan da tarbiyya tai karanci, Hassada, Makirci, Tuggu, Sihiri. Gidan da rashin daraja ke arha.. Gefe d'aya kuma tacacciyar kauna ce mai sanyaya ruhi marar sirke.Mai dauke da labarin BATOUL! Yarinya mai tarbiyya da kwazo. Shin wa zata aura HAYSAM wanda ta rena shekarun sa be kai rabin hamsin ba (25) duk kuwa da shi ya dau nauyin karatun ta? Ko kuwa MUHAMMAD MUBEEN? Matashin saurayi dan gwamna wanda take koyar dashi a karkashin ajin ta na level one? 😂😂Ya take ne? Ya zata kaya da soyayyar ruhi uku dake cikin cakwakiyar rayuwa..????

More details
WpActionLinkContent Guidelines