Duniya cike take da abubuwan al ajabi,tabbas akwai rud'ani daban tsoro,azamanin dayakasance ita kad'ai ke mulki adaular ta wacce ta had'a da aljanu da manyan bokaye tazuba izzah uwa bazata mutuba,duk da shekaru dubu biyu dasuka shud'e amma ya akai takeso ta cika qudirinta bayan tashud'e adoron qasa,ya iyayen jawahir zasi saboda shu'umar izzah datasawa kanta afamilynsu ,bayan kowannensu yakasance d'an boko ga kud'i wannan se alittafin shu'umar izzah karki sake abaku labari!!!!!!!!
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya!
Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????