*ABDUL*- *HAMEED* (NAKASA BATASA RASHIN CIMMAWA) Littafin da zai amfanar daku zai tabo bangarori da dama zai koyamuku solon soyayya tabbas wasu da kuke ganin mutanen banza ne mutanen kirki ne, nakasa batasa aki cimmawa son zuciya ke kawo nakasa amma babu nakasasshe sai rago, tabbas ba duk baniba suke kin maraya akwai kyawawan zuciyoyi.... NA KUDI NE!!!! Wannan littafi a zafafe yake sai ahanzarta..
18 parts