ROOHAL QALB

ROOHAL QALB

  • WpView
    Reads 1,724
  • WpVote
    Votes 120
  • WpPart
    Parts 60
WpMetadataReadOngoing15h 1m
WpMetadataNoticeLast published Fri, Jul 1, 2022
Labari akan wata yarinya mai suna Zarah,wanda ta kasance mahaifinta talaka ne ita ke daukar nauyin iyayenta da dan karamin kaninta. Allah ya hadata da samari har gudu hudu kuma duk masu sonta 'Beer' shine first love dinta,dan masu kudi wanda mahaifiyarsa ke adawa da talauci shiyasa bata son kasancewarsa da Zarah. Sai kuma 'Anwar' boss dinta wanda sa6ani ne ya hadasu a karshe abin yyi turning into soyyy,a gdnsu basu da matsala duk da cewa sunada mahaukatan kudi amma saide kuma kashh yana da wata tsahowar mata wadda bata son tarayyarsa da ko wace mace,hkn yasa tk hada masa komai da asiri yadda bbu macen da zata. iya shiga rayuwarsa dole sai ita ita daya. 'Dr Kiyasim' likita me sauyawa mutane halittarsu,ya jima yana dakon soyayyarta a cikin zcyrshi wanda ita sam bata ma san yanayi ba. sai 'Saleem' kanin Anwar da Allah ya hadasu a Dubai kuma ya jarabta masa sonta. Domin jin yadda za'a warware wann qullalliyar chakwakiyar ku shiga daga cikin labarin dan jin yadda zata kaya...!!!!
All Rights Reserved
#80
zainab
WpChevronRight
Join the largest storytelling communityGet personalized story recommendations, save your favourites to your library, and comment and vote to grow your community.
Illustration

You may also like

  • NANATOOU (DIYAR KAKA)
  • FATU A BIRNI (Complete)
  • BAHAGON TUNANI
  • AL'AJABIN SO
  • IGIYAR ZATO....💕 || PAID NOVEL (COMPLETED✅)
  • NAJWA Complete ✔
  • LUBNARH 'YAR A'IKI
  • MATAR AMEER
  • Milik Tuan Megat [𝒞 ]
  • KWANTAN ƁAUNA

Labari ne akan wata Yar kauye da aka sangarta ta, Duk kauyen su ta addabi kowa ba mai iya tsawata mata, tun daga yara, matasa, yan mata, tsoffi, hatta da sarkin garin duk ta addabe su........................ wani matshin saurayi da baze wuce shekara sha takwas ba ya ce"ya ana miki magana kin miyar da mutane yan iska". kallan Shi tayi Sama da kasa tana gyara dan kwalin ta sai wani murgude murgude take ta ce"ba yan iska ba karuwai da kwartaye na mai da ku ko kuma ka ce yan goguwa ta fada tana murgude baki tare da hararar shi". Keh ni za kiwa rashin kunya, ganin yanda ya harzuka yasa ta ja da baya tana shirin ko ta kwana, dan ubanki ni zaki zaga, ja da baya ta yi ta tattare zanin ta ta ce" ba dai ubana ba sai dai ubanka mln salisu mai wankin hula". Toh wallahi ubanki zan ci idan na kama ki, sai na karya kasusuwan ki dan duk dangin ku ba sa'a na. Wani wawan birki ta ja har tana kokarin faduwa ta ce"kaiiiiiiii! Amman kai mugun makaryaci ne, tsabar raini da rashin ta ido ni zaka kalla kace min duk dangin mu ba sa'an ka, toh ina ka aje aboki balle kuma yaya mugu ehhhhhh!, ko dai abinda ka ke sha ne ya fara dagula maka lissafi, kun san ku samarin zamanin nan ba a raba ku da aaaa, ta fada tana gwada mishi yanda ake shan taba". Iya kuluwa ya kulu ya dade yana jin irin rashin mutunci da takewa mutane, abin yau yazo kan shi, dutsen dake kusa da shi ya raruma zai Jefe ta da shi tsohon dake tsaye yana kallon su ya ce"kul dan nan kar ka kuskura", bata ko san suna yi ba dan tuni ta yi gaba............................ Mu haɗu da ku a cikin labarin..... Started Fri sep/12/2025 Finish................

More details
WpActionLinkContent Guidelines