
"Oh ni "ƴasu ko ina "ƴar nan tamu tashiga oho? Allah ne kaɗai masani, yanzu malam ace yarinyar nan daƙyar muke haɗa mata kuɗin biyan makaranta, ta tafi can kano taje tayi karatu shine yanzu da abunda zata saka mana dashi kenan kwana da kwanaki, a kwana atashi yanzu kusan shekara biyu 2years kenan bamu sa ƴar mu a ido ba"All Rights Reserved