Labari ne akan Zumunci,Sadaukarwa Tausayi, Tare da Tsantsar Soyayya mai tab'a zuciya, labari akan wasu gidaje guda biyu, ku biyo ni domin jin ya labarin yake.
Wanan labari ne akan jarabawan ubangiji, yanason wata baiwar Allah mai suna Aisha ranan bikinsu ta mutu, bayan wani lokaci mai tsawo saiya hadu damai kama da ita amma akwai wata gagarumar ukuba atattare da hakan kubiyoni danjin wanan labari mai dadi.