Story cover for SOFIA ✔ by DielaIbrahim
SOFIA ✔
  • WpView
    LECTURAS 569
  • WpVote
    Votos 43
  • WpPart
    Partes 24
  • WpHistory
    Hora 4h 16m
  • WpView
    LECTURAS 569
  • WpVote
    Votos 43
  • WpPart
    Partes 24
  • WpHistory
    Hora 4h 16m
Continúa, Has publicado sep 24, 2023
Nakasar rashin ƙwarin ƙafar da Sofia za tayi tafiya ita ce KALUBALE  da kuma JARABAWAR da ta shafe kowacce jarabawa zafi da ciwo.Binchiken likitoci sun gane cewa Kafafuwan Sofia tun a cikin cikin mahaifiyar ta suka samu rauni wanda hakan ya samu sila ne ta dalilin Depression a turance kenan, to amma likitoci sun faɗa cewa da ace mahaifiyar bata da ciki da ita zata samu rauni (na rashin ji, ko kuma rashin gani, ko ciwon hauka) sai akayi rashin sa'a uwar na ɗauke da juna biyu sai abin ya sauka akan abin da ke cikin ta,Maimakon yayi ma uwar illah sai yayi ma SOFIA illah aka haife ta nakasasshiya kuma likitoci sun tabbatar ba lallai ta iya tafiya ba saboda jijiyoyin da zasu taimake ta wajan tafiya sun mutu basu da karfin da zasu iya zama lafiyayyun jijiyoyi.

Shin da gaske ita ɗin MABARACIYA ce?,  Yaya zata kalli AL'UMMA ko yaya AL'UMMA zasu kalle ta?, SADAUKARWA mai cike da rugujewar Mafarkai da Burika, SARƘAƘIYA, KADDARA, RAYUWA mai cike da ZAGON ƘASA.
Todos los derechos reservados
Regístrate para añadir SOFIA ✔ a tu biblioteca y recibir actualizaciones
O
#91partner
Pautas de Contenido
Quizás también te guste
NAUYIN BAKI  de UwarBatoorl96
25 partes Continúa
Me Nauyin baki ke janyowa? Me Nauyin baki ke haifarwa? Me ke afkuwa da mutum sanadin nauyin baki? ABUBAKAR SADEEQ ya tsinci kanshi tsumdum cikin matsananciyar soyayyar HALIMATU SADIYA tun bata san kanta ba har ta kai ga ta mallaki hankalin kanta, amma NAUYIN BAKI ya hana shi furta mata har ya kai matakin ƙarshe na rasata, wanda a wannan lokacin bayyana mata soyayyarsa ba lallai ta amfanar da shi da komai ba, domin a nata ɓangaren kallon Yaya na cikin umma guda take masa, dan soyayyarta take sha da masoyin ranta kuma muradin zuciyarta ALIYU HAIDAR, wanda tsabar ƙauna da soyayya har ta kai ga sun haɗa sunansu ya koma guda, ire-iren yanda masoya ke yi AL-SAD(Aliyu+Sadiya), a haka har ta kai ga sun haura matakalar da za ta kai su ga cin ribar soyayya, ta hanyan mallakan junansu, ɗauki da shirin aurensu suke cikin matuƙar yunwar mallakan juna, sai dai wani hargitsi ya gifta suna gaf da cimma burin nasu. SHIN BURINSU NA MALLAKAN JUNA ZAI CIKA? SHIN WANDA SANADIN NAUYIN BAKI HAR YA KAI MATAKIN ƘARSHE NA RASATA YA MAKOMARSA TAKE? A MATAKIN ƘARSHEN NAN ZAI IYA SAMUN WATA ƳAR ƘOFA TA MAFITA? (ONE CHANCE)? KOKO DAI DOLE ZAI YI HAƘURI? IDAN YA SAMU ƳAR ƘOFA SHI WANDA TAKE SO YAKE SONTA YA ZAI YI? ANYA ZA TA BI WANDA KE SONTA TA BAR WANDA TAKE SO? WA KUKE TUNANIN ZA TA ZAƁA KO KO WA YA KAMATA TA ZAƁA? SADEEQ KO HAIDAR? KO DAI DUK RASATA ZA SUYI? AUREN WANDA TAKE SO KO AUREN WANDA KE SONTA? Akwai wani hanzari ba gudu ba habibties, rayuwa gaba ɗaya tana tattarene kuma tana tafiya bisa doron ƙaddaran da Rabbi ya ƙaddara mana tun fil'azal, ko ya bawa ya kai ga shirinsa to ba ya taɓa iya gujewa ƙaddararsa. MENENE ƘADDARAR SADIYA? WAYE ƘADDARAN SADIYA? WAI YAYA NE KAM HABIBTIES?
NANATOOU (DIYAR KAKA) de AishaMaaruf1
20 partes Continúa
Labari ne akan wata Yar kauye da aka sangarta ta, Duk kauyen su ta addabi kowa ba mai iya tsawata mata, tun daga yara, matasa, yan mata, tsoffi, hatta da sarkin garin duk ta addabe su........................ wani matshin saurayi da baze wuce shekara sha takwas ba ya ce"ya ana miki magana kin miyar da mutane yan iska". kallan Shi tayi Sama da kasa tana gyara dan kwalin ta sai wani murgude murgude take ta ce"ba yan iska ba karuwai da kwartaye na mai da ku ko kuma ka ce yan goguwa ta fada tana murgude baki tare da hararar shi". Keh ni za kiwa rashin kunya, ganin yanda ya harzuka yasa ta ja da baya tana shirin ko ta kwana, dan ubanki ni zaki zaga, ja da baya ta yi ta tattare zanin ta ta ce" ba dai ubana ba sai dai ubanka mln salisu mai wankin hula". Toh wallahi ubanki zan ci idan na kama ki, sai na karya kasusuwan ki dan duk dangin ku ba sa'a na. Wani wawan birki ta ja har tana kokarin faduwa ta ce"kaiiiiiiii! Amman kai mugun makaryaci ne, tsabar raini da rashin ta ido ni zaka kalla kace min duk dangin mu ba sa'an ka, toh ina ka aje aboki balle kuma yaya mugu ehhhhhh!, ko dai abinda ka ke sha ne ya fara dagula maka lissafi, kun san ku samarin zamanin nan ba a raba ku da aaaa, ta fada tana gwada mishi yanda ake shan taba". Iya kuluwa ya kulu ya dade yana jin irin rashin mutunci da takewa mutane, abin yau yazo kan shi, dutsen dake kusa da shi ya raruma zai Jefe ta da shi tsohon dake tsaye yana kallon su ya ce"kul dan nan kar ka kuskura", bata ko san suna yi ba dan tuni ta yi gaba............................ Mu haɗu da ku a cikin labarin..... Started Fri sep/12/2025 Finish................
FATU A BIRNI (Complete) de suwaibamuhammad36
18 partes Concluida
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
Quizás también te guste
Slide 1 of 10
Saat Takdir Memilih [C] cover
WAYE MACUCI cover
NAUYIN BAKI  cover
MILIK MEGAT ZILL QAYYUM (TERBIT) cover
NANATOOU (DIYAR KAKA) cover
FATU A BIRNI (Complete) cover
IVAN QIDRAN cover
Solilovetude (Completed) [IDOL SERIES 1]  cover
AL'AJABIN SO cover
SAFEENATU cover

Saat Takdir Memilih [C]

75 partes Concluida

Cinta Dayyan Azmeer pada mulanya hanya terpaksa, bukan kerana cinta dan kasih. Siapa sangka dia akhirnya terjerat dalam perasaan yang selama ini dia tutup rapat cinta ikhlas yang pernah dia beri dahulu telah dikhianati. Kehadiran Aryana Qisha merubah segalanya... "Aryana Qisha... I want to be the one who holds your hand through the good and the bad. I want to be your strength when you feel weak. And if you let me, I promise I'll never let go."- Dayyan Azmeer Dayyan Azmeer melihat isterinya kaku tanpa reaksi, membuatkan amarahnya memuncak. "Aryana Qisha, I talk with you now. I'm your husband!" ujarnya tegas. "Tak perlu nak bersayang-sayang dengan aku... kalau perkataan 'sayang' itu akhirnya kau yang hancurkan sendiri," balas Aryana Qisha. Kemunculan Qhairina Imani pula menjadi penghubung di antara mereka berdua. Qhairina yang kelihatan baik, rupa-rupanya tersepit dalam dilema yang tidak pernah dia pinta... Mampukah mahligai Dayyan Azmeer dan Aryana Qisha bertahan selamanya atau adakah takdir akan terus berpihak kepada mereka?