Story cover for AURE UKU(completed) by Chuchujay
AURE UKU(completed)
  • WpView
    MGA BUMASA 58,739
  • WpVote
    Mga Boto 2,054
  • WpPart
    Mga Parte 32
  • WpHistory
    Oras 5h 7m
  • WpView
    MGA BUMASA 58,739
  • WpVote
    Mga Boto 2,054
  • WpPart
    Mga Parte 32
  • WpHistory
    Oras 5h 7m
Kumpleto, Unang na-publish Oct 24, 2023
DR UMAIMAH USMAN BULAMA,Mace yar kimanin shekara ishirin da tara ,

Babbar surgeon A asibitin CITY TEACHING HOSPITAL ,

Aure  Uku, ƴaƴanta uku .

Mace mara san hayaniya wadda tasan kan Aikinta ,babu abunda tasa a gabanta illa bawa Aikinta babban muhimmanci kana yaranta wadda kaɗdarar samunsu ta rarraba mata Aure .

Kalma ɗaya zaka faɗa ta bata mata rai shine kushe mata Aikinta ko nuna wasa a duk wani abu da ya shafi Aikinta .

Ita ɗin kwarariyace kuma gogaggiya akan duk wani abu da ya safi surgery,ba kasar ta ba hatta a wasu kasashen tana zuwa aiki.

Bangaren soyayya fa?

Bata dauki soyayya a bakin komai ba tunda dukkan Aurenta guda ɗaya ne tayi na soyayya kuma shima bai karbe ta ba wanda hakan yasa ta yanke shawarar saka soyayya a ƙwandan shara duk da kuwa tayin da ake kawo mata ,ta gama yanke imani da soyayya akan duk wani ɗa namiji wanda haka yasa mutane da dama ke mata kazafi da mata take so duba da ƙin mazanta karara a fili.

Amma menene dalilin tsanar tasu da tayi?

Menene yasa ta cire mazan daga tunaninta da zuciyarta baki daya?

Shin zata faɗa soyayyar wani ɗa namiji ko a'a?

Idan zata faɗa wanenen wannan mai sa'ar?.

DR IMAM MUKTAR PAKI,

Saurayi dan kimanin shekaru Ishirin da tara ,bai taba Aure ba,

Dalibi wanda yake neman sake gogewa akan Aikin surgery ,shekara ɗaya wadda kareta ne kaɗai zai bashi kwali da kuma lasisin Fara yin surgery ,kaddara itace tayi aikinta ta ɗauko sa kan kachakar ta kawosa CITY TEACHING HOSPITAL inda yake ƙarkashin jagorancin likitar da kowa ke tsoro da shakka,

Mene zai faru idan shi bai ji wannan feelings ɗin ba sai wani daban wanda shi kansa bazaya iya fassarawa ba?

Shin ya wannan kaɗdarar tasu zata kasance?

Shin  Wanne irin chakwakiya Imam ke shirin ɗaukowa kansa domin wannan likitar da ya ke kan giyar so AURENTA UKU ,Ƴaƴanta uku a yayin da shi ko na fari bai taba yi ba.

Ku biyo ɗiya jamilu domin jin yarda wannan labarin na IMAM da UMAIMAH zai kasance !
All Rights Reserved
Sign up to add AURE UKU(completed) to your library and receive updates
o
#891arewa
Mga Alituntunin ng Nilalaman
Magugustuhan mo rin ang
HAIRAN🔥💥♥️ ni Shatuuu095
23 parte Kumpleto
Tunda Anty ta fara magana, Prof yake kallon ta, idan ka kalle shi ba zaka taba fahimtar a yanayin da yake ciki ba, ba zaka fahimci emotions din shi ba, Amma yadda yake kallon Anty, da yadda ya bata dukkan hankalin shi, Abu ne da zai tabbatar maka cewar maganar babba ce. Anty ta gama bayanin ta tsaf sannan tayi shiru tana jiran ganin hukuncin da Prof zai yanke. Cikin nutsuwa yace " A Ina ta samu?" Shi ne tambayar da yayi ma Anty, maimakon tayi masa bayani se cewa tayi " Ai na Gama nawa professor, abin da ya rage kaji ta bakin HAIRAN kawai!" "Me yasa Anty?" Cike da nutsuwa tace " Saboda zaka ga kamar kare ta nake, Amma idan tayi maka bayani Ina Jin zaka fi gamsuwa da kyau!" Daga haka Prof yayi shiru Yana son ya auna nauyin Abubuwan da Anty ta fada Masa, se kawai ya Mike yayi ma Anty sallama ya fita. Kunsan yadda tsumma yake idan aka tsoma shi cikin ruwa ko? To haka Prof yayi, gaba daya jikin shi ya saki, yayi shiru tamkar wani kurma, ya bude mota ya shiga ya kifa Kan shi akan steerer wheel, shi yasa take fada Masa lallai lallai se sun rabu kenan? To Ina ta samu shi ne tambayar da take zuwa Masa... *** Shigowa ta kenan daga lecture, na gaji, gajiya kuwa matuka saboda shirin exams da muke, har lokacin bana cikin dadin rai, Abu ya kusa wata daya Amma still nukurkusa ta yake Yi. Ina Zama Saman gado Ina kallon Nuriyya da ta dakko wani gari tana kokarin kwaba shi da ruwa nace " Me zakiyi?" Tace "Kunun aya Mana!" Se nace " Kunun Aya Kuma, gaskiya Kin iya bawa Kai wahalar, ana shirin exams din!" Tayi dariya tare da daga min wata transparent ziplock tace " Waye zai Baki wani wahala, wannan ai is outdated, halan Baki San Islah foods ba ko? To ita take siyarda wannan garin na kunun Aya, yours is just to make little effort se ki Sha!" Nayi murmushi Amma kafin nayi magana se Naga Kiran Anty na shigowa cikin waya ta, da sauri nayi excusing Kai na sannan na mike Dan fita
 AFRA  ni Smiling_Bay
57 parte Kumpleto
Murmushi tayi mishi wanda ya tafi da imanin sa yayin da ta juya kallonta ga duɓɓin mutanen wajen. Dogayen yatsunta biyu wanda suka sha jan lalle ta buga akan speakern dan ta ga ko yana aiki. Illai kuwa sai ta ji ƙaran bugun da tayi. Murmushi ta ƙara sakar wa mutanen da duk ita suke kallo, da mamaki a idanuwansu, kafin ta buɗe baki tafara magana kamar haka. " Assalamu alaikum " sai ta ɗan dakata kaɗan don su amsa mata, ba laifi wasu sun amsa mata wasu kuma sunyi ƙum da bakin su. " dama na zo ne don na nuna farinciki na game da taya abokin mu, kaninmu da yayen mu Salim murna " tace yayin da take kallon angon wanda tun tahowarta stage yake warwara ido kamar baƙin munafuki, gashi yanda zufa yake ta keto masa, zaka zata ba ac a wajen. Kau da idanunshi yayi kafin su hadu da nata. " amma kuma abin da ya sosa min rai game da wannan abin shine ni nafi chanchanta da a kira in zo in bada tarihin wanan bawan Allah. " ta ƙara dan dakatawa yayin da ta runsunar da kanta kamar mai wani tunani, sai kuma ta k'ara daga kanta ta kalle mutanen da duk suke yi mata kallon mahaukaciya wadda batasan abin da take ba. Budar bakin ta ne sai tace. " duk da dai an kira abokin ango yayi nasa bayanin barin in ɗan baku tak'aitaccen nawa ". " amarya Salima " tace tana kallon amaryar da tace kwalliya a cikin doguwar riga kalar ja itama, sai dai na amaryar bai kai na wannan budurwar kyau da tsaruwa ba, dan inbaka san wacce amaryar ba sai kazata itace. Salima wacce tun da yarinyar tafara magana ta ke ta faman bankamata harara, taja wani ɗan tsaki game da sake sakarmata wani hararan. Afra , yarinyar da ta ke kan stage in ta murmusa kafin tace ." ina taya ki murnar auran munafukin namiji, azzalume wanda bai san darajar mutane ba, ina kuma ƙara tayaki murnar samun daƙiƙin na namiji wanda ban da wata shakka ƙarshen sa bazai yi kyau ba, kuma ki kasa kunan ki kiji mijinko mayaudari ne, me bin mata ne kuma zan iya rantse miki fasiƙi ne " Read and find out
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 ni faizamurai
40 parte Kumpleto Mature
Bai furta mata komai ba kawai ya ɗago wuyan ta da wani irin ƙarfi ya kafa mata a baki bata Musa ba kuwa ta haɗiye ta duk wadda ya juye mata a baki saboda tana da ɗan yawa har tana ɗan zuba a gefen bakin ta. Wadda ta zuba a gefen bakin na ta ya fara lashe wa kamar wani maye kafin a hankali ya zare rigar jikin ta ya fara tuttula mata madarar. A hankali yake bin jikin na ta da ya tsiyaya madarar yana lashewa tare da wadda ke ƙoƙarin sauka a jikin ta kamar wani tsohon maye.Nadiya kuwa an samu abun da ake so sai ƙara gantsarewa take yi tana sakin ƙananan nishi bai daina ba sai da ya suɗe ta tass sannan ya koma kan lips ɗin ta suma Nadiya kuwa take ta fara mayar masa dan haka kawai ta samu kanta da kasa mayar masa kamar yadda suka saba tun kafin Auren su da kuma kasa aiwatar da komai kamar yadda ta sanar wa da ƙawayen su da shawarar da suka bata da ɗaura ta akan mugun saiti.Wani irin zut zut take ji a jikin ta wanda lokaci ɗaya wata irin buƙata ta taso mata maganin da ya saka mata a madarar ya fara ta siri.Jin sabon salon da ya ɗauka hakan ya sa ta kasa haƙuri ta fara sakin wani irin Shegen kuka mai tayar da tarzoma.Ai ko kamar ta ƙara ma Tanim ƙaimi.Jin jikin ta ya fara saki hakan ya sa babu Addu,a babu komai ya afka mata kamar wani Akuya haka yake mu,amalantar ta Nadiya kuwa ta kasa kuka duk da azabar dake ratsa ta sai dai maganin yana son ya rinjaye ta Dan ma tana da karfin Jini ne. A wannan dare ne Tanim ya cika burin sa ya kore ƙishin sa akan Nadiya,ƙishin da ya daɗe yana Dannewa ƙishin da ya lulluɓe da sunan soyayya,ya tsinci kanshi cikin farin ciki domin kusan zaucewa yayi zagayen da yayi akan ta kuwa ya kusan bakwai kasancewar ya sha maganin da yafi ƙarfin jinin sa shima.Dukkanin su sun jigata sai dai hakan bai hana komai ba saboda
Assalamualaikum Ustazah, KAHWINI SUAMIKU. ni rieyalily_
36 mga parte Ongoing
Nur Ayla Batrisya seorang pelajar tingkatan lima yang akan menduduki spm 'Beauty with Brain''. Itulah kata kata yang sesuai bagi menggambarkan diri Ayla. Kehadiran ustaz Adam di sekolah itu seakan mencuri perhatiannya. Setiap kali ustaz itu memandangnya, dia jadi tidak senang duduk. Senyuman ustaz itu membuatkan dia tergila gila. Ustaz Adam Luthman merupakan guru baru di SMK Seri Melati selepas dia menamatkan pengajiannya 5 tahun di Mesir. Kembalinya dia kerana satu tujuan iaitu ingin menghalalkan gadis pujaan. Walaupun ramai dikalangan pelajar dan guru guru wanita muda yang ingin berkenalan lebih rapat dengan nya, dia sedaya upaya menolak perkenalan itu. Ya, dia seorang yang setia pada yang satu. Selagi gadis itu tidak dia temui dia akan terus mencari. Isya Humairah atau mesra dipanggil Ustazah isya .Atas kerana satu janji itu dia terus menanti kembalinya adam luthman. Setelah 2 tahun berkhidmat di SMK Delima Cahaya dia kemudian pindah ke SMK seri melati. Namun siapa sangka, akhirnya dia bertemu dengan lelaki idaman.Tak sia sia penantiannya lebih 5 tahun itu. Namun kerana satu perjanjian antara kedua belah keluarga sewaktu Ayla dan Adam masih kecil, akhirnya mereka berdua disatukan. Dengan tidak rela Adam menerima pernikahan itu dengan syarat majlis itu dibuat secara kecil kecilan sahaja dan dirahsiakan dari pihak sekolah. "Awak saya nak tanya, asal kita tak tido sekatil lagi, kita kan suami isteri" - Nur Ayla Batrisya " Suami isteri? Eh kau tu cuma isteri atas kertas je..sampai bila bila pun aku tunggu isya Humairah. Hati aku hanya untuk isya Humairah" - Adam luthman Lalu, bagaimana dengan Isya Humairah? Banyak kesalahan ejaan. And banyak cliche and clingy. Sorry atas kekurangan❤️🩹 bantu support my first story guys. 🤍🤍🤍
WASIYAR AURE😭❤❤complete ni Najaatu_naira
55 parte Kumpleto Mature
Atsorace yakira sunanta tana kwance kan kafadarsa ya'dago fuskarta idonta arufe 'kib, Nandanan yadaburce yakwantar da'ita flat yafada kitchen dagudu yadebo ruwa yawatsa mata shiru babu labari. Afirgice jiki narawa yasa waya yakira Dr Usaini abokinsa yagayamai duk halin da yake ciki, "Dakata kanatsu ingaya maka taimakon dazaka bata kan nazo", Hamza nashare hawaye yace "toh inajinka dan Allah gayamin ko numfashi batayi" "Okay compressing zakai mata sau talatin da biyu inbata farfadoba saika bata Mouth to Mouth respiration kanatsu kaimata dakyau dan Allah" "Toh saikazo", Hamza yafada yakashe wayar", Compressing yafara mata harya wuce 'ka'ida, ganin basauki sai Allah yadawo yarike haccinta yasa bakinsa cikin nata yahura, Agurguje yadago kai yana sharta zuba yakalleta ba labari, jiki narawa yakallah sama yatattaro duk wani nutsuwa yacire 'dar yarintsa ido yamaida lips dinshi yakafa kan nata yahurawa cikin kwarewa, 'Dago kan dazai yaduba yaga idonsa kwar cikin nata, Kasa magana yayi dan murna yarungumeta dasauri yana maida ajiyar zuciya yakira sunanta cikin muryar da batai tsammaniba, wani irin sexy voice maidadin saurare taji yace "Ushna", Yadda yayi maganar yasa takasa amsawa, tayi shiru tana 'ko'karin tantance duniyar da take, shin mafarkine ko wani irin al'amarine data kasa fahimta sai saurare?, "I was very scared! i thought i'll lose u too, banso nazam sanadin mutuwarki kamar yarda nayi na yarki Ushna, dan Allah kiyi hakuri sharrin shaidanne", Zata yun'kura tatashi taji anyi gyaran murya akansu, sanadin dayasa Hamza yai firgigi ya murguna atsorace kamar mara gaskiya yajuyo.
Mutowifku Tersayang ni BagusNiskala
11 parte Ongoing
Prolog Mekkah selalu punya cara membuat hati bergetar. Bukan hanya oleh lantunan adzan yang menggema dari Masjidil Haram, bukan pula oleh jutaan langkah yang berputar mengelilingi Ka'bah tanpa henti. Tapi oleh sesuatu yang tak pernah bisa dijelaskan-takdir yang Allah titipkan di antara doa dan air mata. Namaku Fadhlan. Aku seorang mutowif-memandu para tamu Allah yang datang dari berbagai negeri untuk menunaikan ibadah Umrah. Tugasku sederhana: membimbing mereka membaca niat, menuntun langkah mereka dalam thawaf dan sa'i, serta memastikan perjalanan ibadah itu lancar dan terjaga. Namun, dalam perjalanan yang lalu, tugasku berubah menjadi sesuatu yang lebih dalam. Aku masih ingat saat pertama kali menatapnya. Seorang wanita muda, sederhana dalam balutan kerudung putih, tapi wajahnya memancarkan cahaya yang menenangkan. Senyumnya tipis, lembut, seperti doa yang dipanjatkan dalam diam. Ia datang bersama ibunya, meninggalkan ayah yang sedang sakit keras di tanah air. Namanya... Melati. Sembilan hari bersama rombongan Umrah seharusnya hanya meninggalkan kenangan singkat, sebagaimana biasanya. Tapi hari-hari itu menumbuhkan sesuatu yang berbeda. Sebuah perasaan yang anehnya, bukan mengganggu ibadahku, melainkan justru membuat setiap doa terasa lebih hidup. Namun, Allah punya cara sendiri menjaga rahasia-Nya. Ada kalanya doa yang kita panjatkan terasa menggantung di langit, tanpa jawaban. Ada kalanya cinta yang tumbuh justru diuji dengan jarak, waktu, dan keraguan. Dan aku... hanya bisa berserah. Kini setiap kali aku berdiri di hadapan Ka'bah, aku selalu mengingatnya. Wajah itu, senyum itu, doa-doanya. Entah di mana ia berada, entah bagaimana takdir menuliskannya. Yang kutahu, namanya tetap hidup dalam hatiku. Mutowifku tersayang... begitu ia pernah menyebutku dalam candanya. Sebuah panggilan yang sederhana, tapi cukup untuk membuat setiap langkahku terasa berarti.
Mrs. Danish Rayyan (C) ni Ikahkamar
94 mga parte Kumpleto
Dua sahabat baik yang selalu bersama sejak dari kecil lagi, itulah Danish Rayyan dan Nurul Nafisa. Dari sekolah rendah hinggalah ke sekolah menengah, mereka sering bersama sehingga orang menyangka mereka bercinta walhal mereka hanya berkawan sahaja. Danish jatuh hati pada seorang gadis cantik di sekolahnya iaitu Nisha. Mereka bercinta selama 3 tahun dan merancang untuk berkahwin walaupun usia mereka masih muda. Tetapi bila tiba hari perkahwinan mereka, terjadi sesuatu iaitu pengantin perempuan lari. Mereka terpaksa mencari pengganti untuk menyelamatkan majlis itu dan hanya Nurul sahaja calon yang sesuai untuk menggantikan Nisha. Walaupun hatinya tidak rela, tapi Nurul terpaksa terima kerana keluarganya. "Biarlah aku nak suap kau. Akukan suami kau...takkan suami sendiri tak boleh nak suap isteri dia." - Danish Rayyan "For your information, encik Danish Rayyan...awak tu cuma suami atas kertas je." - Nurul Nafisa Walaupun kedua-duanya tidak suka dengan perkahwinan ini, tetapi mereka terpaksa hidup berdua dan cuba mengenali hati masing-masing. Apabila mereka hampir mengecapi bahagia, muncul orang ketiga. "Danish, please maafkan Nisha. Nisha ada sebab kenapa Nisha terpaksa tinggalkan wedding kita dulu." -Danisha Aulia Adakah kebahagiaan Danish bersama Nurul atau bersama kekasihnya yang dahulu? Bagaimana dengan perasaan Nurul yang sudah terisi dengan nama lelaki itu? Adakah dia tetap milik kepada Danish Rayyan dan tetap menjadi Mrs. Danish Rayyan?
NANATOOU (DIYAR KAKA) ni AishaMaaruf1
20 parte Ongoing
Labari ne akan wata Yar kauye da aka sangarta ta, Duk kauyen su ta addabi kowa ba mai iya tsawata mata, tun daga yara, matasa, yan mata, tsoffi, hatta da sarkin garin duk ta addabe su........................ wani matshin saurayi da baze wuce shekara sha takwas ba ya ce"ya ana miki magana kin miyar da mutane yan iska". kallan Shi tayi Sama da kasa tana gyara dan kwalin ta sai wani murgude murgude take ta ce"ba yan iska ba karuwai da kwartaye na mai da ku ko kuma ka ce yan goguwa ta fada tana murgude baki tare da hararar shi". Keh ni za kiwa rashin kunya, ganin yanda ya harzuka yasa ta ja da baya tana shirin ko ta kwana, dan ubanki ni zaki zaga, ja da baya ta yi ta tattare zanin ta ta ce" ba dai ubana ba sai dai ubanka mln salisu mai wankin hula". Toh wallahi ubanki zan ci idan na kama ki, sai na karya kasusuwan ki dan duk dangin ku ba sa'a na. Wani wawan birki ta ja har tana kokarin faduwa ta ce"kaiiiiiiii! Amman kai mugun makaryaci ne, tsabar raini da rashin ta ido ni zaka kalla kace min duk dangin mu ba sa'an ka, toh ina ka aje aboki balle kuma yaya mugu ehhhhhh!, ko dai abinda ka ke sha ne ya fara dagula maka lissafi, kun san ku samarin zamanin nan ba a raba ku da aaaa, ta fada tana gwada mishi yanda ake shan taba". Iya kuluwa ya kulu ya dade yana jin irin rashin mutunci da takewa mutane, abin yau yazo kan shi, dutsen dake kusa da shi ya raruma zai Jefe ta da shi tsohon dake tsaye yana kallon su ya ce"kul dan nan kar ka kuskura", bata ko san suna yi ba dan tuni ta yi gaba............................ Mu haɗu da ku a cikin labarin..... Started Fri sep/12/2025 Finish................
FATU A BIRNI (Complete) ni suwaibamuhammad36
18 parte Kumpleto
"I promise you Mami, zan nemo miki ƴar'uwarki a duk inda take a faɗin ƙasar nan. SULTAN promises you that." Sultan ya shiga ya fita, har ya aikata abunda ba'a tsammani domin ya cika wannan alƙawari da ya ɗaukawar mahaifiyarshi, aka yi dace ya gano inda take. Wani abun takaici shine a maimakon ya samu ƴar'uwar Maminshi kamar yanda ya ci buri, sai ya haɗu da ƴarta kwalli ɗaya tak da ta haifa a duniya ta bari cikin ƙauyanci da kuma rashin wayewa. Baƙin cikinshi bai tsaya a nan ba, domin dattijon da yake riƙe da ita a take ya aura masa yarinyar ba tare da ya iya kaucewa wannan mummunan ƙaddaran ba. Ya tafi ya barta ba tare da ya sake waiwayarta ba, ya kuma tafi da wani kaso na zuciyarta ba tare da ya sani ba. Fatu (Fatima) ta ji haushi, sannan tana cikin baƙin cikin tafiyar da mijinta yayi ya barta. Tun tana tsumayinshi tana fatan ya dawo ya ɗauketa, har zuciyarta ta daskare da tsantsar tsanarshi na wofintar da ita da yayi, da kuma banzatar da igiyar aurensa dake kanta. Tayi alƙawarin ɗaukan fansa, ta kuma yi alƙawarin raba tsakaninsu ko da duniya zasu taru su hanata. Sai ta nemo shi a duk inda yake. Ta shiga cikin Birni nemansa, a nan kuma ƙaddara ya gifta tsakaninsu suka haɗu a lokaci da kuma yanayin da basu yi tsammani ba. Shi kuma ganin kyakkyawar baƙuwar fuska mai ɗauke da kamala, ya sashi faɗawa cikin sonta dumu-dumu ba tare da ya shiryawa hakan ba, kuma ba tare da ya gane cewa Matarsa ce ta Sunnah ba, Halal ɗinsa. Me zai faru idan Fatu ta haɗu da mutumin da ta ƙullata tsawon shekaru a yayin da shi kuma yake jinta a zuciyarsa tamkar ruhinsa? Me kuma zai faru Idan wasu sirrikan suka bayyana a lokacin da ba'a shirya musu ba? Fatu mace ce ɗaya mai hali mabanbanta; Fatu- Matar Sultan. Fatima- Budurwar Sultan.
Jodohku di Kota London ni eyrawani
46 mga parte Kumpleto
Eyra Shaza , perempuan yang dibesarkan dengan segala kemewahan dan harta milik keluarganya . Namun dia hanya dahagakan kasih sayang dan belaian mama dan papanya. Dia juga seorang berpendidikan . Selepas sahaja dia menamatkan pembelajarannya di Kota London , dia mengambil keputusan untuk pulang ke tanah airnya . Sebaik sahaja Eyra sampai di bumi Malaysia ,papanya ,Tan Sri Azman Zamani mendesaknya untuk mengahwini anak rakannya , Remy . Eyra lebih rela keluar dari rumah daripada berkahwin dengan Remy .seorng lelaki durjana yang ingin melakukan sesuatu kepadanya . Lantas dia mengambil keputusan untuk kembali ke Kota London kerana hidupnya disana , lebih aman berbanding di Malaysia . Ian Hazim, lelaki berdarah kacukan melayu -inggeris yang tegas dan garang . dia merasakan sesuatu yang tidak pernah dirasainya sepanjang hayatnya . Buat pertama kalinya hati Ian terbuka apabila berjumpa dengan Eyra Shaza . Duduk serumah dengan Eyra Shaza membuatkan dia merasakan apa itu kasih , rindu , cemburu , dan marah hanya kerana seorang perempuan. kehidupan Eyra Syaza semakin bahagia apabila Ian menawarkan pekerjaan kepadanya sebagai peneman ibu kepadanya. Duduk dibawah satu bumbung dengan Ian membuatkan Eyra Shaza tidak senang duduk dan kehidupannya menjadi huru-hara dengan perhatian yang cukup rapi yang diberikan Ian . "will you be my wife Eyra ?" - Ian "encik majikan saya , saya tidak boleh khawin dengan encik" - Eyra " tapi saya terlalu menyanyangi awak Eyra " - Ian "saya tak boleh " - Eyra mampukah Eyra menerima Ian setelah apa yang Remy pernah lakukan terhadapnya ? mampukah Ian menerima Eyra dengan sepenuh hati ? nantikan :)
KUSKURE ni Shatuuu095
15 parte Kumpleto
Hannu na karkarwa yake, jiki na har bari yake, saboda tun da nake Rai na Bai taba baci ba kamar yau, ban taba tunanin Baba zai iya abin da yayi yau ba, na saka hannu na na toshe kunne na saboda na daina Jin muryar shi, Amma tamkar a gaba na yake ihun, tamkar ni din yake yiwa masifa "...Saboda ke Baki da mutunci, ke ba yar mutunci bace ba, har ni zance kiyi Abu ki kiyi, to se de ki bar min gida na yau dinnan, ki fito ki hada kayan ki ki bar min gida na, ni ba shashan namiji bane ba..." He kept on saying, ya cigaba da fada Yana yarfa zagi, na zata zagi na Yan kauye ne, na zata ana yin zagi ne ga mutanen da ba su da ilimi, se gashi Baba ne yake zagin Mama a tsakar gida, a gaban mu, gaban kishiyar ta, gaban almajirai, masu aiki yake mata wannan cin mutuncin, nasan ya taba, ba sau daya ba, ba sau biyu ba Amma Bai taba cin mata mutunci irin na yau ba, a gani na ko Babu komai ya kamata taci albarkacin mu, ya kamata ya daga mata kafa saboda mu, se naji zuciya ta tana zafi, tana zugi na kasa hakuri na fito daga dakin, Kai a lokacin ma it's as though I'm possessed saboda wallahi kwakwalwa ta bata tare da ni, zuciya ta ce kawai ke fada min kada na bari, kada nayi shiru cin mutuncin yayi yawa, na kuwa fito tsakar gidan, gidan yayi tsit saboda Baba ya gama ya wuce dakin shi, se almajiran mu biyu suna yiwa Amarya shanyar labule da suka wanke mata, na wuce su na nufi dakin shi fuska ta tayi Wani irin ja, hatta wata vein da nake da ita a goshi na ta fito, tabbacin Rai na ya baci, Yana zaune na same shi a parlon shi, na kalle shi saboda ko sallama banyi ba shi ma ya kalle ni nace "Baba! Me yasa zaka dinga cin zarafin Maman mu a gaban mu, a gaban kowa a gidannan, me tayi maka?" Se ya dago ya kalle ni, I can see the amazement in his eyes, saboda yayi mamaki, baiyi tunanin bakar zuciya ta har ta Kai haka ba... Inaaya
[C] LECTURER ITU SUAMI AKU! ni iamfathiah_
75 parte Kumpleto
♡BOOK2♡ Khalif Zafran & Dalisha Inara Pertemuan dua insan yang tak pernah dijangka berlaku antara Khalif dan Inara. Khalif, seorang pensyarah yang tegas dan sentiasa berpegang pada prinsipnya iaitu apa yang dimahukan, dia akan dapatkannya meskipun niat tidak menghalalkan cara. "Aku tahu apa yang aku buat ni salah tapi aku tetap dengan pendirian aku untuk halalkan dia walaupun dengan cara yang haram." Inara, seorang gadis yang bermulut murai dan kaki menjawab memang nombor satu! Dia yang sedang menjalinkan hubungan cinta dengan seorang lelaki selama hampir 10 tahun terpaksa berpisah hanya disebabkan kejadian satu malam yang tidak diingini berlaku menyebabkan angan-angan ingin naik ke jenjang pelamin bersama-sama punah! "Demi Allah, saya tak buat kerja terkutuk tu! Dalam hati saya hanya ada awak seorang aje..." "Tak payah nak guna nama Allah, Inara kalau semuanya dah terbukti depan mata saya!" Hatinya hancur apabila difitnah sebegitu. Lagi sakit tika dia terpaksa berkahwin dengan lelaki yang tak pernah dia kenali. Bercinta apatah lagi? . . "Saya dah habiskan enam ribu ringgit duit awak harini." "Okay." "Okay? Awak tak marah? Semua ni duit awak tau? Saya tak keluar sesen pun duit saya..." "Buat apa abang nak marah? Lagipun, untuk siapa lagi abang nak bazirkan duit-duit tu kalau bukan untuk isteri abang yang comel ni? Duit abangkan duit sayang jugak?" . . "Selama ni aku tak pernah halang kau keluar dengan kawan-kawan kau... Tapi, jangan gunakan kesempatan yang ada untuk pijak kepala aku!!" PRANGGGG!!! START: 4 JULAI 2023 END: 2023 16+⚠️ 🐾Plagiat? Haram! 🐾Inspirasi? Bagitahu dulu 🐾Jika ada mana-mana scene yang tersama dengan cerita anda, percayalah itu hanya satu KEBETULAN💕 🐾No war✌️ 🐾Maaf jika cerita ini banyak kekurangan kerana saya hanyalah manusia biasa
Milik Tuan Megat [𝒞 ] ni shesdarkcloud
34 mga parte Kumpleto
- my 1st romance story - Megat Adam Qhalish x Nur Qaira Ameerah Nur Qaira Ameerah hanya gadis biasa yang bekerja sebagai barista di sebuah cafe hidupnya sedikit berbeza dengan gadis lain walaupun memegang degree namun dia memilih untuk bekerja sebagai barista tetapi ada sesuatu yang di rahsiakan oleh dirinya. Lain pula kisah Megat Adam seorang yang sangat dingin dan tegas pernah patah hati akibat hubungan masa lalunya membuatkan diri lelaki itu semakin dingin dan padanya semua wanita hanya mahu kikis hartanya . Hingga takdir menemukan mereka berdua . " perempuan macam kau mesti nak kikis duit aku je kan!? " Megat Adam Qhalish " ingat kita ni nak sangat ke duit dia tu ? saya tak hingin la encik! silakan bawak masuk duit encik ke dalam kubur. " - Nur Qaira Ameerah pertemuan tanpa sengaja menemukan mereka berdua dan membawa mereka ke Jinjang pelamin tanpa sebarang perasaan cinta namun tanpa di sedari cinta mula berputik. 𝙳𝚒𝚜𝚌𝚕𝚊𝚒𝚖𝚎𝚛: ⚠️ Terdapat kesalahan tatabahasa ( iam lazy to edit ) ⚠️ Broken English ( please ignore ) I'am still new so please be kind anything i wrote just for fun . Not copy any other story at all . Kindly follow me :) also this story might be bored but i try my best . ( Kebanyakan saya merapu je ) Mohon maaf kalau ada kesalahan ( nanti saya perbetulkan ) Instagram; sheslazy Tiktok; shesdarkcloud ( Kindly follow my social media for announcement next story♡. )
Magugustuhan mo rin ang
Slide 1 of 20
Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete cover
HAIRAN🔥💥♥️ cover
AL'AJABIN SO cover
 AFRA  cover
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 cover
Assalamualaikum Ustazah, KAHWINI SUAMIKU. cover
A JINI NA TAKE cover
WASIYAR AURE😭❤❤complete cover
Mutowifku Tersayang cover
BAKAR WASIKA cover
Mrs. Danish Rayyan (C) cover
NANATOOU (DIYAR KAKA) cover
FATU A BIRNI (Complete) cover
KWARKWARAR SARKI MATAR YARIMA CE cover
MATAR SADAM  cover
Jodohku di Kota London cover
KUSKURE cover
KOWA YA GA ZABUWA... cover
[C] LECTURER ITU SUAMI AKU! cover
Milik Tuan Megat [𝒞 ] cover

Kaine Rayuwata😭❤❤ Complete

50 parte Kumpleto Mature

labarin na 'kunshe da Yaudara, Kiyayya, Soyayya, Tausayi, rikon Amana, Nishadi, Rudani, Juriya, Kaddara, Son abun duniya,......... A takaice! littafin na kulle da sako dan nishadantar, wa'azantar da mai karatu. In Summary........ Saifullahi (Saif) yarone, dangatan dangi, uwa uba harda sauran dangi, babu abunda yataba naima ya rasa, Saif nada ilimin arabic da boko, ladabi da biyayya dan gidan hutu da tarin dukiya saidai yanada Mahaifi Alhaji Sadiq (daddy), mai murdaddiyar ra'ayi, dan jari hujja, bin Bokaye kamar abin adone gun Daddy,...... mahaifiyar Saif Hajiya Salma(mommy), macace maison ra'ayin mijinta saidai Mommy bata yarda ta biyemai gun bokaye ba ....... shin ko Daddy da Mommy zasu amince da bukatar Saif a soyyaya!???? **************** Zinaru yarinya ce kekkyawa yar Sarkin Garin Rano, kaddara da kiyayya sukasa tagano ita yar tsintuwace ba yar Sarki ba, hakan yasa tazo kasar Nigeria domin naiman iyayenta..... shin ko zata gansu raye? ko amace????????