Story cover for NADIYA! by jeeedorhh
NADIYA!
  • WpView
    Reads 5,267
  • WpVote
    Votes 77
  • WpPart
    Parts 8
  • WpHistory
    Time 1h 24m
  • WpView
    Reads 5,267
  • WpVote
    Votes 77
  • WpPart
    Parts 8
  • WpHistory
    Time 1h 24m
Complete, First published Apr 30, 2024
'Ta dan juya kanta cike da mamaki, tace, "Daddynka kuma? wanene shi?"

Yace, "Habib Abdullahi Makama?!" cikin sigar tambaya.

Jin sunanshi kadai ma sai daya sanya taji bugun zuciyarta ya canza. A duka kwanakin da suka wuce tun bayan daya ajiyeta a kofar gidansu ya wuce, karya take yi tace babu wata rana da zata fito ta koma ga mahaliccinta bata tunano wannan mutumin ba. Abin har ya kusa zame mata jiki, yin tunaninshi a lokacin da taje yin kwanciya barci. Wasu dararen kuwa har da mafarkinshi da tunanin wannan daddadan kamshi nashi, wanda ta lalubo turaren da yake amfani dashi cikin wadanda ya bata, itama ta mayar dashi nata turaren. Yaudarar kanta take, da take cewa wai tuni ta manta da sha'aninshi da kurar data kwasoshi. Ita tasan karya take yiwa kanta.

Duk kuma yadda taso abinda ke tukarta a zuciya kada ya bayyana, sai daya bayyana din. Ta rasa fara'ar kirkirowa tayi koda ta yake ce kuwa, haka bugun zuciyarta ya ki saisaituwa duk yadda taso ta saisaita shi kuwa.
Ta daure dai da kyar tace, "ok, na ganeshi. Yana ina yanzu?"
Ya dan daga kafada, "ban sani ba nima. Kawai dai yace in zauna a wajenki zai dawo ya daukeni."

Ita abin ma sai ya girmame mata, mamaki ya hanata motsi. To ita kuma a su wa? Kuma da wane dalili? Da zai dauko danshi ya kai mata?..."


To domin sanin dalilin, don me, kuma me yasa? Sai ku biyoni Ni Jeeddah Lawals tare da Nadiya a wannan tafiyar tamu.
All Rights Reserved
Sign up to add NADIYA! to your library and receive updates
or
#21hausaromance
Content Guidelines
You may also like
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 by faizamurai
40 parts Complete Mature
Bai furta mata komai ba kawai ya ɗago wuyan ta da wani irin ƙarfi ya kafa mata a baki bata Musa ba kuwa ta haɗiye ta duk wadda ya juye mata a baki saboda tana da ɗan yawa har tana ɗan zuba a gefen bakin ta. Wadda ta zuba a gefen bakin na ta ya fara lashe wa kamar wani maye kafin a hankali ya zare rigar jikin ta ya fara tuttula mata madarar. A hankali yake bin jikin na ta da ya tsiyaya madarar yana lashewa tare da wadda ke ƙoƙarin sauka a jikin ta kamar wani tsohon maye.Nadiya kuwa an samu abun da ake so sai ƙara gantsarewa take yi tana sakin ƙananan nishi bai daina ba sai da ya suɗe ta tass sannan ya koma kan lips ɗin ta suma Nadiya kuwa take ta fara mayar masa dan haka kawai ta samu kanta da kasa mayar masa kamar yadda suka saba tun kafin Auren su da kuma kasa aiwatar da komai kamar yadda ta sanar wa da ƙawayen su da shawarar da suka bata da ɗaura ta akan mugun saiti.Wani irin zut zut take ji a jikin ta wanda lokaci ɗaya wata irin buƙata ta taso mata maganin da ya saka mata a madarar ya fara ta siri.Jin sabon salon da ya ɗauka hakan ya sa ta kasa haƙuri ta fara sakin wani irin Shegen kuka mai tayar da tarzoma.Ai ko kamar ta ƙara ma Tanim ƙaimi.Jin jikin ta ya fara saki hakan ya sa babu Addu,a babu komai ya afka mata kamar wani Akuya haka yake mu,amalantar ta Nadiya kuwa ta kasa kuka duk da azabar dake ratsa ta sai dai maganin yana son ya rinjaye ta Dan ma tana da karfin Jini ne. A wannan dare ne Tanim ya cika burin sa ya kore ƙishin sa akan Nadiya,ƙishin da ya daɗe yana Dannewa ƙishin da ya lulluɓe da sunan soyayya,ya tsinci kanshi cikin farin ciki domin kusan zaucewa yayi zagayen da yayi akan ta kuwa ya kusan bakwai kasancewar ya sha maganin da yafi ƙarfin jinin sa shima.Dukkanin su sun jigata sai dai hakan bai hana komai ba saboda
KUSKURE by Shatuuu095
15 parts Complete
Hannu na karkarwa yake, jiki na har bari yake, saboda tun da nake Rai na Bai taba baci ba kamar yau, ban taba tunanin Baba zai iya abin da yayi yau ba, na saka hannu na na toshe kunne na saboda na daina Jin muryar shi, Amma tamkar a gaba na yake ihun, tamkar ni din yake yiwa masifa "...Saboda ke Baki da mutunci, ke ba yar mutunci bace ba, har ni zance kiyi Abu ki kiyi, to se de ki bar min gida na yau dinnan, ki fito ki hada kayan ki ki bar min gida na, ni ba shashan namiji bane ba..." He kept on saying, ya cigaba da fada Yana yarfa zagi, na zata zagi na Yan kauye ne, na zata ana yin zagi ne ga mutanen da ba su da ilimi, se gashi Baba ne yake zagin Mama a tsakar gida, a gaban mu, gaban kishiyar ta, gaban almajirai, masu aiki yake mata wannan cin mutuncin, nasan ya taba, ba sau daya ba, ba sau biyu ba Amma Bai taba cin mata mutunci irin na yau ba, a gani na ko Babu komai ya kamata taci albarkacin mu, ya kamata ya daga mata kafa saboda mu, se naji zuciya ta tana zafi, tana zugi na kasa hakuri na fito daga dakin, Kai a lokacin ma it's as though I'm possessed saboda wallahi kwakwalwa ta bata tare da ni, zuciya ta ce kawai ke fada min kada na bari, kada nayi shiru cin mutuncin yayi yawa, na kuwa fito tsakar gidan, gidan yayi tsit saboda Baba ya gama ya wuce dakin shi, se almajiran mu biyu suna yiwa Amarya shanyar labule da suka wanke mata, na wuce su na nufi dakin shi fuska ta tayi Wani irin ja, hatta wata vein da nake da ita a goshi na ta fito, tabbacin Rai na ya baci, Yana zaune na same shi a parlon shi, na kalle shi saboda ko sallama banyi ba shi ma ya kalle ni nace "Baba! Me yasa zaka dinga cin zarafin Maman mu a gaban mu, a gaban kowa a gidannan, me tayi maka?" Se ya dago ya kalle ni, I can see the amazement in his eyes, saboda yayi mamaki, baiyi tunanin bakar zuciya ta har ta Kai haka ba... Inaaya
Title: "Dua: Ek Roohani Mohabbat Ki Kahani " By( Sana Ijaz ) by ParriGull
41 parts Ongoing
"Dua" - Ek kahani sirf mohabbat ki nahi, balke us jazbe ki hai jo dil ko chhoo kar rooh tak utar jata hai. Ye kahani ek larki ki hai jo apni masoomiyat, jazbat aur dukh-sukh ke saaye mein apni zindagi ke sabse mushkil mod ka samna karti hai. Har safha us ki be-bas duaon, rooh ko cheer dene wale imtihaan aur dil ke gehraiyon mein utar kar likhe gaye jazbat ka aaina hai. "Dua" aapko ek aisi duniya mein le jaye gi jahan mohabbat sirf ek lafz nahi balki saans lene ka ek tareeqa ban jati hai. Har character ka dukh, har muskaan aur har ansu aap ke dil par nishan chhod jayega. Ye sirf ek novel nahi... ye aapki rooh ke jazbat ka tarjuman hai. Jo ek dafa parh lega, us ka dil dobara dobara "Dua" ki taraf kheenchta rahega... 💔✨ kabhi kabhi dua sirf lafzon tak mehdood nahi hoti... kabhi yeh dil se nikal kar kisi aur ke naseeb ka faisla ban jaati hai. "Dua" aik aisi roohani aur jazbaati kahani hai jo sirf mohabbat ka izhar nahi karti, balkay insani jazbat, imaan, aur taqdeer ke gehre raaz kholti hai. Is kahani mein har lamha aapko ya to rulayega, ya phir kisi pur-sukoon dua ka hissa bana dega. Dua aik masoom, khud-dar aur imaan-daar larki hai jiska dil mohabbat aur khuda ke bharose se bhara hai. Lekin uski zindagi mein daakhil hota hai Daahim - aik aisa shakhs jiske saath uska rishta sirf dil ka nahi, rooh ka bhi hai. Magar jab zindagi imtihaan leti hai, mohabbat aur aqeede ke darmiyan fasla barh jaata hai. Kya Dua apni mohabbat ko bacha paayegi? Ya phir sirf ek "dua" ban kar reh jaayegi...?
NI DA ABOKIN BABA NA by Ameerah_rtw
12 parts Complete Mature
"Pleaseeee mana feenah....!!"ya fada cikin wata irin murya wacce ta narke cikin tsantsar kauna da soyayya. Kaina nake girgizawa a tsorace, "Bazan iya ba, kaifa abokin babana ne plssss ka kyale ni, bazan iya ba wallahi!!" Idanunshi ya zuba min wadanda suke a lumshe kamar na mashaya, dama a yawancin lokuta haka suke, sai dai na yau sun banbanta da na sauran lokutan. Na yau cike suke da wata irin soyayya, zallar kauna, pure love, I can sense them radiating from his body. Muryarshi ta kara yin kasa sosai, "na gaya miki bazan iya bane Feenah, it's not as if wani sabo ne nake shirin aikatawa ba" Kai na cigaba da girgizawa hawaye na sauka akan kumatu na, ya zanyi da rai na da rayuwa ta ne ni kam? Bana son gaskata kaina, amma I have to admit it. Na kamu da matsananciyar soyayyar Abokin Babana! Wanda a gani na hakan zallan sabo ne. Bansan ya akayi ba sai ganin shi nayi a gabana, kafin inyi wani yunkuri yayi pinning dina da bangon dakin, "I love you Safeenah.... N I Know you do, u just don't want to admit it!" "no....no...I...I... "na fara fada cikin in'ina kafin inji wasu tattausan lebba sun hana ni karasa maganar. Lebena na kasa ya kamo ya fara tsotsa cikin wani irin passionate kiss, a hankali na lumshe idanuna tare da kamo nashi leben na sama, na ji lokacin da ya kara hade jikina da nashi kamar zai tsaga cikinshi ya saka ni ciki, muka fara wani irin hadamammen kiss. Ya Allah! He is my father's friend for goodness sake!!! Zuciyata tayi ta nanata maganar, but hell!! I couldn't let him go, sai ma kara kamo kugunshi dana yi na kara hadashi da jikina.....
You may also like
Slide 1 of 10
KAUTHAR!!  cover
SIRRIN MU cover
KWANTAN ƁAUNA cover
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 cover
BAHAGON TUNANI  cover
MATAR SADAM  cover
KUSKURE cover
Penghulu Bidadariku S2 : Aisyah Humaira cover
Title: "Dua: Ek Roohani Mohabbat Ki Kahani " By( Sana Ijaz ) cover
NI DA ABOKIN BABA NA cover

KAUTHAR!!

6 parts Complete

Yadda ya daga kai yana kallonta ne yasa ta shiga taitayinta babu shiri. Ya fara dumfararta gadan-gadan, kamar wanda yake shirin cinyeta danyarta. Duk dauriyarta kasawa tayi, ta fara ja da baya a rikice, idanunta sun fito waje kuru-kuru, dankwalin dake hannunta ta sanya tana kare fuskarta kamar shi zai kwaceta daga hannunshi. Sai daya danganata da bango, ta jita ta lafe a jiki kamar zata shige ciki., Ya duka yana kallon tsakiyar idanunta da wani irin murmushi na gefen baki kwance akan fuskarshi, taji wasu abubuwa masu kama da jan wutar lantarki na yawo a sassan jikinta.... Murmushi ya sake saki, "kina ta babatu da daga murya akan Anty Ummynki Kauthar, sai dai, me yasa dana kalleki nake ji a jikina kamar ba ita kike tayawa kishi ba? Me yasa nake ji kamar.... kishina ne yake cinki? Me yasa nake hango tsabar kishina kwance a cikin idanunki, iye Kauthar? Me yasa??!!!". Ganin yadda take faman zare idanu kamar kazar da aka lakume za a yanka, yasa ya ja da baya, wannan murmushi nashi dake matukar bata mata rai yana kara fadada akan fuskarshi, sai ya juya ya fita daga dakin. Ta sani, kamar yadda ya sani, bashi da sauran ta cewa, don kuwa ya riga ya gama daureta kam da jijiyoyin jikinta! Ta silale a jikin bangon, zuciya na bugu kamar zata fasa kirjinta, ta samu kanta da maimaita tambayarshi a gareta, 'Me yasa? Kuma me yake nufi?!'. ***************** ***Zaku iya samun cikakken labarin a HIKAYA BAKANDAMIYA yanzu***