Story cover for NADIYA! by jeeedorhh
NADIYA!
  • WpView
    Reads 5,267
  • WpVote
    Votes 77
  • WpPart
    Parts 8
  • WpHistory
    Time 1h 24m
  • WpView
    Reads 5,267
  • WpVote
    Votes 77
  • WpPart
    Parts 8
  • WpHistory
    Time 1h 24m
Complete, First published Apr 30, 2024
'Ta dan juya kanta cike da mamaki, tace, "Daddynka kuma? wanene shi?"

Yace, "Habib Abdullahi Makama?!" cikin sigar tambaya.

Jin sunanshi kadai ma sai daya sanya taji bugun zuciyarta ya canza. A duka kwanakin da suka wuce tun bayan daya ajiyeta a kofar gidansu ya wuce, karya take yi tace babu wata rana da zata fito ta koma ga mahaliccinta bata tunano wannan mutumin ba. Abin har ya kusa zame mata jiki, yin tunaninshi a lokacin da taje yin kwanciya barci. Wasu dararen kuwa har da mafarkinshi da tunanin wannan daddadan kamshi nashi, wanda ta lalubo turaren da yake amfani dashi cikin wadanda ya bata, itama ta mayar dashi nata turaren. Yaudarar kanta take, da take cewa wai tuni ta manta da sha'aninshi da kurar data kwasoshi. Ita tasan karya take yiwa kanta.

Duk kuma yadda taso abinda ke tukarta a zuciya kada ya bayyana, sai daya bayyana din. Ta rasa fara'ar kirkirowa tayi koda ta yake ce kuwa, haka bugun zuciyarta ya ki saisaituwa duk yadda taso ta saisaita shi kuwa.
Ta daure dai da kyar tace, "ok, na ganeshi. Yana ina yanzu?"
Ya dan daga kafada, "ban sani ba nima. Kawai dai yace in zauna a wajenki zai dawo ya daukeni."

Ita abin ma sai ya girmame mata, mamaki ya hanata motsi. To ita kuma a su wa? Kuma da wane dalili? Da zai dauko danshi ya kai mata?..."


To domin sanin dalilin, don me, kuma me yasa? Sai ku biyoni Ni Jeeddah Lawals tare da Nadiya a wannan tafiyar tamu.
All Rights Reserved
Sign up to add NADIYA! to your library and receive updates
or
#21hausaromance
Content Guidelines
You may also like
RAYUWAR BADIYYA ✅  by Aishatuh_M
61 parts Complete
"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?
Title: "Dua: Ek Roohani Mohabbat Ki Kahani " By( Sana Ijaz ) by ParriGull
41 parts Ongoing
"Dua" - Ek kahani sirf mohabbat ki nahi, balke us jazbe ki hai jo dil ko chhoo kar rooh tak utar jata hai. Ye kahani ek larki ki hai jo apni masoomiyat, jazbat aur dukh-sukh ke saaye mein apni zindagi ke sabse mushkil mod ka samna karti hai. Har safha us ki be-bas duaon, rooh ko cheer dene wale imtihaan aur dil ke gehraiyon mein utar kar likhe gaye jazbat ka aaina hai. "Dua" aapko ek aisi duniya mein le jaye gi jahan mohabbat sirf ek lafz nahi balki saans lene ka ek tareeqa ban jati hai. Har character ka dukh, har muskaan aur har ansu aap ke dil par nishan chhod jayega. Ye sirf ek novel nahi... ye aapki rooh ke jazbat ka tarjuman hai. Jo ek dafa parh lega, us ka dil dobara dobara "Dua" ki taraf kheenchta rahega... 💔✨ kabhi kabhi dua sirf lafzon tak mehdood nahi hoti... kabhi yeh dil se nikal kar kisi aur ke naseeb ka faisla ban jaati hai. "Dua" aik aisi roohani aur jazbaati kahani hai jo sirf mohabbat ka izhar nahi karti, balkay insani jazbat, imaan, aur taqdeer ke gehre raaz kholti hai. Is kahani mein har lamha aapko ya to rulayega, ya phir kisi pur-sukoon dua ka hissa bana dega. Dua aik masoom, khud-dar aur imaan-daar larki hai jiska dil mohabbat aur khuda ke bharose se bhara hai. Lekin uski zindagi mein daakhil hota hai Daahim - aik aisa shakhs jiske saath uska rishta sirf dil ka nahi, rooh ka bhi hai. Magar jab zindagi imtihaan leti hai, mohabbat aur aqeede ke darmiyan fasla barh jaata hai. Kya Dua apni mohabbat ko bacha paayegi? Ya phir sirf ek "dua" ban kar reh jaayegi...?
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 by faizamurai
40 parts Complete Mature
Bai furta mata komai ba kawai ya ɗago wuyan ta da wani irin ƙarfi ya kafa mata a baki bata Musa ba kuwa ta haɗiye ta duk wadda ya juye mata a baki saboda tana da ɗan yawa har tana ɗan zuba a gefen bakin ta. Wadda ta zuba a gefen bakin na ta ya fara lashe wa kamar wani maye kafin a hankali ya zare rigar jikin ta ya fara tuttula mata madarar. A hankali yake bin jikin na ta da ya tsiyaya madarar yana lashewa tare da wadda ke ƙoƙarin sauka a jikin ta kamar wani tsohon maye.Nadiya kuwa an samu abun da ake so sai ƙara gantsarewa take yi tana sakin ƙananan nishi bai daina ba sai da ya suɗe ta tass sannan ya koma kan lips ɗin ta suma Nadiya kuwa take ta fara mayar masa dan haka kawai ta samu kanta da kasa mayar masa kamar yadda suka saba tun kafin Auren su da kuma kasa aiwatar da komai kamar yadda ta sanar wa da ƙawayen su da shawarar da suka bata da ɗaura ta akan mugun saiti.Wani irin zut zut take ji a jikin ta wanda lokaci ɗaya wata irin buƙata ta taso mata maganin da ya saka mata a madarar ya fara ta siri.Jin sabon salon da ya ɗauka hakan ya sa ta kasa haƙuri ta fara sakin wani irin Shegen kuka mai tayar da tarzoma.Ai ko kamar ta ƙara ma Tanim ƙaimi.Jin jikin ta ya fara saki hakan ya sa babu Addu,a babu komai ya afka mata kamar wani Akuya haka yake mu,amalantar ta Nadiya kuwa ta kasa kuka duk da azabar dake ratsa ta sai dai maganin yana son ya rinjaye ta Dan ma tana da karfin Jini ne. A wannan dare ne Tanim ya cika burin sa ya kore ƙishin sa akan Nadiya,ƙishin da ya daɗe yana Dannewa ƙishin da ya lulluɓe da sunan soyayya,ya tsinci kanshi cikin farin ciki domin kusan zaucewa yayi zagayen da yayi akan ta kuwa ya kusan bakwai kasancewar ya sha maganin da yafi ƙarfin jinin sa shima.Dukkanin su sun jigata sai dai hakan bai hana komai ba saboda
RUHI BIYI (a gangar jiki daya) by Abdul10k
24 parts Complete
Hakan ya furta cikin kasar zuci,amma ko cikin karfi irin ta tsatsuba Nainah ta saurari komi....... Gajeriyar murmushi tayi,daga karshe ta hade fuska......nanfa ta soma tunano abinda ya faru a wancen lokacin.....da kuma abinda yayi sanadin sumewar Harun. A yayin da Harun ke Yunkurin taba kafadar wannan halittar data diro masa a gaba..... sai bakaken aljanun nan suka sake bayyana inda suka aika sakon tsafi....wacce tayi sama da Harun din ta kuma bugasa da kasa..... Cikin kankanin lokaci ya sume....Nainah da ganin haka ta hade rai hade da cewa.... "Kai kananun masharranta mai kuke takama dashi da har zaku sumar da wanda nake karewa...."?? *Karku shige rudani _readers_ dan wannan wanda ta diro gaban harun ba kowa bace illa Nainah....* Dajiyo batun nata ko daya daga cikin bakaken aljanun ya koma bayan babban nasu yace dashi...... "Yaya Gafur.....ninasan hatsarin wannan Yarinyan.... Itace fa wannan gimbiya danake baka labarin wato Nainah.........ita tayi sanadiyar mutuwar Gwarzon mayakan Bakaken aljanun na saman tsauni...." Dajiyo hakan ko Gafur ya fashe da muguwar dariya hade kuma da kyakyatawa....cikin murya uku uku Sannan yace da dan uwan nasa........ "ba gimbiya take ba...ko itace sarauniyar aljanun duniya,tunda dai ta shigo gonata saina koya mata hankali" Haka kannen nasa sukayi ta kokarin tsayar dashi amma yaki sauraron su... Dukda ma kannen nasa akayima abin amma hakan ta matukar hassala shi... Nainah ko....motsawa batayi ba,ta wani bushe kim guri guda... Nanfa gafur ya umurci kannen nasa da su basa guri.... Sannan yaja layi ya soma aika sakon tsafi iri iri...
You may also like
Slide 1 of 10
NI DA KANNENA (Hausa Novel) cover
RAYUWAR BADIYYA ✅  cover
Title: "Dua: Ek Roohani Mohabbat Ki Kahani " By( Sana Ijaz ) cover
MATAR SADAM  cover
🌸RAYUWAR MU A YAU🌸 cover
Penghulu Bidadariku S2 : Aisyah Humaira cover
RUHI BIYI (a gangar jiki daya) cover
BAHAGON TUNANI  cover
KWANTAN ƁAUNA cover
💤A MAFARKI NASANTA💤( I know her in my dream ) cover

NI DA KANNENA (Hausa Novel)

20 parts Complete Mature

SHARHI AKAN LITTAFIN "NIDA KANNENA' "BISMILLAHIRRAHMANIRRAHEEM!" "WASSALATU WASSALAMU ALA RASULULLAHI (SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM)" "A'UTHUBIKHALIMATULLAHI TAMMAT MIN SHARRI MÁKHALAQ" "RABBISHRAHLIY SADRIY WAHLIL UQDATUN MIN LITHANIY YAFQAHU QAULIY" "ASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAH WABARAKATUHU" ƳAN UWANA WANNAN SHINE RUBUTU NA NA FARKO DA NA FARA WALLAFAWA A WATA KAFA TA SADA ZUMUNTA INA NEMAN ADDU'AR KU DA GOYON BAYAN KU SANNAN KOFAR MU A BUƊE TAKE WAJEN BAMU KUSKURE DON MU GYARA TA HANYAR LISILAMA BA TARE DA ZAGI KO CIN MUTUNCI BA. WANNAN RUBUTU ƘIRƘIRARREN LABARI NE KUMA FASAHA TA CE TAWA TA KAI NA BABU HADAKA KO HAFIN GWIWA DA WANI KOKUMA KWAIKWAYON RAYUWAR WANI KO AIKIN WANI IDAN KAJI WANI BANGAREN YAYI KAMA DA RAYUWAR KA KO AIKIN KA TO KAYI MANA AFUWA BAMUYI DON TOZARCI BA. SANNAN YANA DAUKE DA HATIMIN RASHIN SAHALEWAR KWAFAYYA (copy right) BAN YARDW WANI KO WATA SUYI AMFANI DASHI BA SAHALEWA TA BA YIN HAKAN ZAI KAIMU GA MATAKIN SHARI'A. SABODA HAKA A KIYAYE. NI DA KANNENA" LABARI NE SARKAKIYA, MAI CIKE DA DARASUSSUKA NA RAYUWA, DA SUKA SHAFI JARUMTA, SADAUKARWA, JAJIRCEWA AKAN SHA'ANIN RAYUWA, HAKURI, JURIYA, DA NAGARTA. ZAI DINGA ZUWAR MUKU DUK RANAR LARABA DA DADDARE INSHAALLAHU A KAFOFI KAMAR HAKA: WATTPAD: @khadijaaliyuibrahim FACEBOOK: Hausa novels by k_d_j WhatsApp: 08129464832(kayi message da inaso a sani a novel group). Written and edited by: Khadija Aliyu Ibrahim 08129464832