RAYUWA TA....(ƙaddara ta)

RAYUWA TA....(ƙaddara ta)

  • WpView
    Reads 7,259
  • WpVote
    Votes 211
  • WpPart
    Parts 65
WpMetadataReadComplete Tue, Apr 29, 202512h 11m
RAYUWA DA ƘADDARA wasu kalmomi ne guda biyu masu sauƙin ambata a baki amma kuma,masu wuyar fahimta. Ko wane ɗan Adam da yanda ubangiji ya hallice shi,ya ƘADDARO yanda RAYUWAR shi zata kasance tun daga haihuwa har ya koma ga mahallicin shi. Mutane da dama na shan matuƙar wahala a RAYUWAR su saboda rashin amsan ƘADDARAR RAYUWA a yanda tazo masu wanda shi kan shi gaba ɗaya RAYUWAR ɗan adam ba'a bakin komi take ba amma ga wanda ya fahimta kenan. Yarda da ƘADDARA mai kyau ko akasin hakan na daga cikin rukunan imani. Saboda haka,a duk halin da bawa ya tsinci kan shi a duniyan nan ya rungumi ƘADDARAR RAYUWAR shi da hannu biyu cike da imani.
All Rights Reserved
Join the largest storytelling communityGet personalized story recommendations, save your favourites to your library, and comment and vote to grow your community.
Illustration

You may also like

  • A JINI NA TAKE
  • BAKAR WASIKA
  • RAYUWAR BADIYYA ✅
  • THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅
  • KIRAN RABO
  • BA'A KANTA FARAU BA
  • 💋KURMAN KADDARA💋
  • 𝐍𝐎𝐓 𝐀𝐋𝐋 𝐌𝐄𝐍 𝐀𝐑𝐄 𝐂𝐑𝐄𝐀𝐓𝐄𝐃 𝐄𝐐𝐔𝐀𝐋
  • DOCTOR'S FAMILY
  • Default Title - ABDUL JALAL (2020)

Labari ne daya kunshi masarautu biyu; Masarautar Katsina, wacce take cikin Nigeria da kuma Masarautar Damagaran, wacce take cikin Kasar Niger. Labarin yayi duba ne da rayuwar Yarima Bilal, wanda rashin magana da miskilanci ya kanja ya shiga tarun matsaloli, wanda hakan yake haifar mashi da auren Zeenah Kabir Muhammad. Diyar Bafade da kuma baiwa. Me zai faru a rayuwar auren da aka hada miskili da kuma masifaffiya? Wanda dama tun farkon haduwarsu da masifa aka fara har yakai ga ya kure hakurinta ta sharara mashi maruka biyu? Shin ko zasu samu zaman lafiya kuwa? Bilal wanda ya kasance zuciyarshi a kulle take tun bayan rasuwar mahaifiyarshi zai bude ma Zeenah ita? Ya rayuwa zata basu bayan Zeenah ta fada soyayyarshi sai kwatsam Juwairiyya ta kunno kai? Wane hali Bilal zai shiga a lokacin da Fulani ta bankado wani tsohon sirri dake tsakaninsu? Fulani fah? Wacce take uwar gida kuma mai kula da hidimomin Masarautar Katsina gaba daya? Zata rufe sirrin data gano tsakanin Zeenah da Bilal dan gujewa tarwatsewar farin cikinsu? Abu daya ne zai kai ga na biyu, wanda har Bilal zai tsinci kanshi an mashi shamaki da Masarautar Katsina, hakan zai dangantashi da Masarautar Damagaran! Ku biyo Yar Malumfashi domin jin yadda labarin zai kasance.

More details
WpActionLinkContent Guidelines