Story cover for GUMBAR DUTSE by KhadeejaCandy
GUMBAR DUTSE
  • Reads 133
  • Votes 16
  • Parts 1
  • Time <5 mins
  • Reads 133
  • Votes 16
  • Parts 1
  • Time <5 mins
Ongoing, First published Sep 18
"Haka nake yawo, bana saka talkami."

Ahankali, Nazir ya durkusa, guiyoyinsa suka baje kasa. Ya kai hannunsa ya rike kafar Batula, sannan ya dago idanunsa cikin natsuwa kamar mai rokon afuwa ya kalleta. Ganin za ta zame yasa ta rike kofar. Ya sunkuyar da kansa ya sumbaci tafin kafarta a gaban kowa.

Batula ta bude idanunta da suka cika da razana, zuciyarta na dukan kirjinta tamkar gangar yaki. Tsoro da kunya suka hadu. 

Nazir ya sauke kafar, ya kama hannunta tamkar wanda ya yi nasara a yaki, ya ja ta cikin falon ba tare da jin kunya ba, daman fargaba da tsoro ba halinsa ba ne. 

Sai falon ya dauki shiru. Ko amo na numfashi babu, kowa ya kasa motsi. Idanuwa suka manne kansu tsabar mamaki, duniyarsu ta tsaya cak tana jiran abin da zai biyo baya. 


*** *** ***

Mafi yawanci saba ji da ganin mace sai ta yi hawaye kafin ta samu farin ciki.

Amma "Gumbar Dutse" Zai nuna muku wata hanya dabam inda soyayya ta zama ruwan sanyi, aure ya zama gata, kuma mace ta sami damar rayuwa cikin aminci da kauna har sau biyu a rayuwarta. Duniya ta yi ma Nasreen dadi.

Ko kun san akwai mazan da basa juyawa mace baya, akwai masu rikon Amana gina rayuwar iyalinsu? Soyayya ba wai mafarki ba ce gaskiya ce idan aka hadu da nagari.

Labarin Batula, Nasreen, Nazir, da kuma Zayyan.
All Rights Reserved
Table of contents

1 part

Sign up to add GUMBAR DUTSE to your library and receive updates
or
Content Guidelines
You may also like
The Faded Vows by lynk992925
51 parts Ongoing
He was waiting outside the OP, there for his student who had been injured during a fight over a phone. As he sat, casually glancing at his own phone, he suddenly heard the faint sound of a baby crying. Curious, he turned toward the sound-and froze. There, outside the pediatric care unit, sat his wife with their son crying in her arms. His heart ached-it had been months since he last saw his son. His gaze shifted to his wife, gently consoling the child. Her face looked tired, pale, and completely drained. Without a second thought, he stood, tears welling in his eyes. Each step he took felt heavy, his chest tightening with every cry from his son. As he neared, he saw her clothes were faded and worn. Her feet were bare, hardened from walking-clearly straight from the farm. His heart clenched. His eyes moved to his son-he had grown so much. She was so focused on calming the baby that she didn't notice him at first. Tears filled her eyes as she held their feverish child close. He softly called her name. Startled, she looked up-and froze. Then she quickly lowered her gaze and tried to get up. He gently placed a hand on her shoulder, stopping her. She sat back down, turning her face away, quietly wiping her tears. He reached out to take their son. The moment he held him, he felt the heat-his little body was burning with fever. A chill ran through him. After all these months, seeing his child like this was unbearable. He loved his wife and son deeply, but his loyalty to his mother-and obedience to her word-always came first. Between a mother who owned his soul and a wife who held his heart, he was a man torn in a cruel war of love and loyalty. And she-she had given her all to a promise whispered beneath the sacred fire... never knowing that one day, she'd be holding her child, with nothing but a faded vow.
You may also like
Slide 1 of 10
KALLON KITSE cover
The Faded Vows cover
DARE DUBU cover
🔰ငြိ🔰 cover
Her Royal King  cover
A JINI NA TAKE cover
MATAR K'ABILA (Completed) cover
Babban gida cover
"NUR FIRDAUS".... cover
RAYUWA DA GIƁI cover

KALLON KITSE

55 parts Complete

Kallon kitse ba litaffina bane na marubuciyar nan ne Halima Abdullahi k/mashi