UƘUBAR ƊA NAMIJI

UƘUBAR ƊA NAMIJI

  • WpView
    Odsłon 236
  • WpVote
    Głosy 3
  • WpPart
    Części 11
WpMetadataReadW trakcie2g 3m
WpMetadataNoticeOstatnia publikacja czw., lis 20, 2025
WpInfo
Fikcja
Romans
"Aure rayuwa ce da ake fata ta zama mafarki mai daɗi... Sai dai ga wasu, mafarkin na rikidewa ya zama mafarkin tsoro da kuka." Ta shiga gidan aure da zuciya cike da soyayya, tsarkaka da fatan samun nutsuwa. Amma da ta buɗe ƙofar aure - ta shiga duniyar raɗaɗi, cin mutunci, da azabar shiru. Duk murmushinta ɓoye ne, Duk shiru nata kira ne - kiran taimako da ba wanda ke ji. Wannan ba labari ba ne kawai... Kukan mata ne da ba su iya faɗi da baki. UƘUBAR ƊA NAMIJI (Torment of a Man) Labarin A'eesha - mace da ta yi aure da bege, amma ta rayu da ciwo.
Wszelkie Prawa Zastrzeżone
#46
domesticabuse
WpChevronRight
Dołącz do największej społeczności pisarskiejOtrzymuj spersonalizowane rekomendacje dzieł, zapisuj ulubione dzieła w bibliotece oraz komentuj i głosuj, aby rozwijać swoją społeczność.
Illustration

To może też polubisz

  • RAYUWAR BADIYYA ✅
  • RAYUWA TA....(ƙaddara ta)
  • KIRAN RABO
  • TAFIYAR MU (Completed)
  • KOWA YA GA ZABUWA...
  • I Love, Ayah! (Repost)
  • MATAR K'ABILA (Completed)
  • BAKAR WASIKA
  • BA NI DA IKO...
  • THE NEMESIS OF SAKINAH...KADDARAR SAKINAH✅

"Tun ina yarinya kike zagin mahaifiyata, tun bansan menene maanar kalmomin wulakanci da muzgunawa ba nakejin kina fadarsu ga mahaifiyata, ina cikin wannan halin wani azzalumi yaje ya kashe min mahaifiya, a gaban idona kika hana a tafi dani inda zanji dadin rayuwata, babu yadda na iya haka na biyoki inda kika doro mani karan tsana, kullum sai kin zage kin dukeni, sunan mahaifiyata kuwa ya zama abun zagi a gareki a koda yaushe, kin hanani abinci, kin sakani wanka da ruwan sanyi lokacinda ake matukar sanyi, kin cuceni iya cutuwa, a haka Allah ya rayani. Sai ke yau dan rana daya kince zakici uwata nace nima zanci taki shine zakiyi kukan munafurci? Ni kin taba laakari da irin kukan danake cikin dare kullun? Dukda mahaifiyata ta rasu hakan bai hanaki zaginta ba. To na fada da babbar murya, wallahi duk kika kara cewa zakici uwata to sai naci taki uwar nima, and that's final!" Zuwa yanzu duk bakin cikin dake zuciyar Badiyya saida ya fito, kuka take kamar ranta zai fita, mahaifiyarta kawai takeda bukata, bakin ciki ya mata yawa, batada wanda zai saka ranta yayi sanyi bayan Momynta, amma tayi mata nisan da yakeda wuyar isa. Ta buda baki zatayi magana kenan Ahmad ya wanke ta da marika kyawawa guda biyu, ta dama da haggu, rike wajen tayi tana kallonshi. Magana ya fara cikin tsananin bacin rai, "Yanzu Badiyya a gabana kike cewa zakici uwarta? Uwata kenan fa Badiyya! To ko Yaya kika zaga bazan kyaleki ba balle wadda ban taba gani ba, dan haka wallahi zakiyi mugun dana sani," ya fada cikeda tsananin fushi, yana kara kai mata mazga saman kai. Kukane ya kara kwace mata "Kai kenan da baka taba ganin taka ba, nifa? Nifa Dady?! Na taba ganinta, nasanta, nasan dadin uwa, amma haka wani azzalumin ya raba ni da ita, sannan kai da nake tunanin zaka share min hawaye kaine kake kara sakani kuka, me na maka? Me Momyna ta maka?" Ta tambaya tana kureshi da idanu. _______ Me zai faru a rayuwar yarinya yar shekara goma data rasa mahaifiyarta? Wace irin rayuwa zatayi a gidan yayar mahaifinta?

Więcej szczegółów
WpActionLinkWytyczne Treści