Dr. Khadija likitar da ke jin abin da zuciya ke ɓoyewa.
Ba jiki kaɗai take warkarwa ba, ruhi take sauraro.
Sai dai ita kanta tana ɗauke da rauni, hawaye marasa zubowa, da zuciyar da ke neman salama.
Hammad mutum ne da murmushinsa yake ɓoye da raɗaɗi. Jikinsa yana dauke da ciwo, amma ruhinsa ya fi buƙatar waraka.
❓ Me zai faru idan likitar ruhi ta haɗu da wanda ruhinsa ke neman ceto?
All Rights Reserved