Kaman yanda kaddara ta hada aurensu bayan ta rabata da wanda take so. Haka yake tunanin kaddara zata sa dole ya cika alkawarin daya dauka bayan cikar WATA BAKWAI.
#Love triangle
#HausaNovel
HALIMATU ABDULLAHI GADA...MY FIRST LURV...I LOVE U....MY ZAINAH U ARE MY WORD PLZ DON"T LEAVE ME....NI DR ZAINULLAHI USMAN ABUBAKAR SAULAWA GANI GABANKI INA ROKONKI DA ALLAH DA ANNABI HALIMATU GADA KADA KI CE ZAKI RABU DANI SABODA MUMMUNAR DABI"ATA TA NEMAN MATA..!