In The Living Room Of Alhaji Kabir
Deedee came into the living room with aunty saratu the maid, where Ammy, ummy, and Inna Salmati were seated and laughing at the scene that just happened a minutes ago.
Inna wallahi nayi ta nemanki ban ganki ba Sai Deedee wacce idon ta yayi ja
As she sat beside her motherHajiya chan naganta bayan gida Tana kuka, Wai ta Bata basan hanyar komawa ciki ba said aunty saratu smiling
Allah sarki baiwar Allah nasan ta tsorata ne ai said UMMY
Ya sunanki yarinyaSunana Khadija, but Ana kirana Deedee
Masha Allah, Tau ya Isa bari kukan haka, Kinga ai Baki Bata ba ko said UMMY
Ya akayi mama Kika Rabu da su Teemah, da baa tare kuke ba asked Ammy
Eh na shigo in sha ruwa,Sai na shiga dakin wannan dayan yaro Sai ya dinga min ihu, Dana rikice na gudu shine na rasa inda zanbi Kuma said Deedee with a childish voice
Kema ai rabbi ya Kara wallahi, tinda dai bakyaji, bakya iya Zama guri days said Inna Salmati
Haba Salmati, ki daina Mata fadan, Shima ai harda shi da ya Mata ihu akai, zubair be ko? Asked Ammy
Yes Ammy shine, har cemun yayai Wai mahaukaciya replied Deedee
Zubair!! Zubair!! Called Ammy
Naam Ammy am coming
He came down stairs in a blue jean and a red shirt, his hair looking gorgeous, well today he somehow look like older Ameer, but Ameer is finer
Sannunka da Zama cikin daki, bayan duka brother's dinka are outside.
Ammy I was just doing something in my room be
Eh gaskiya kam, shouting at this poor thing ko said Ammy pointing Deedee
Haba Ammy, so she reported me to you, she just bumped into my room fa without permission and you are scolding me because of her said zubair
Aunty saratu kina ganin Ammy ko, no bazata shigarmun ba Sai wannan zata shigarwa maHaba Ammy, kinda San wallahi Deedee bataji, kikasan ita me tace masa said Inna Salmati
Exactly Inna Salmati, mahaikaci fa takirani, Kuma ban Mata komai ba said zubair
Karya make, kece Kika Fara ai, Sai no Kuma na rama, yanzun kazo kanaso ayimin fada said Deedee
Keda kikeson hadani da mahaifiyarka fa said zubair
Oya ya isheku, badai gane hajiya kinsamu Karin Yash and Teemah said UMMY smiling
Wallahi Kam, zubair just go please, because I can see a shirye kazo said Ammy
Actually I was going out, to go pick Abhi kafin Ameer ya warware ya koma office
It's alright you may go Allah ya tsare said Ammy
Ummy Sai anjima ko
Yauwa zubair
Dan Allah yaro kayi Haquri da Deedee said aunty Salmati
Oh please, bakomai Inna Salmati, nasan yarinya ce
Kambalai, kingani ko Inna kin saka yanan kirana yarinya ko
Ke Dan Allah yimin shiru, tashi kije kitchen ki Taya Aunty saratu aiki da wannan bakin surutun nake shouted Inna Salmati
Zubair left the house happy that they scolded Deedee, and Deedee went to the kitchen angry that her mother scolded her in front of him
And that was when Teemah, Yash And Khalil walked into the living room

YOU ARE READING
💔Trust And Betrayal 💔
General FictionYou choose who you wanna be Don't allow people to decide your life for you. Life might be full of obstacles But when you believe in yourself You become stronger than you think you are. I hope you enjoy this short story of mine😊