GaskiyaWritersAsso

*GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION✍.*
          	    _Programs Namu Tare Da Masu Gabatarwa._
          	_______________________
          	```SATURDAY.```
          	
          	1-Aisha Usman *{LAFIYA JARI}.*
          	
          	2-Binta Garba Saleh *{GIDAN AURE}.*
          	
          	3-Mum Aysar *{KALAMAN SOYAYYA}.*
          	_________________________
          	```SUNDAY & THURSDAY.```
          	
          	*SIRRIN ZUCI* _A Zauren *DAUSAYIN MUSULUNCI* tare da Mai gabatarwa Ummu Ramadhan._
          	
          	```SUNDAY.```
          	
          	*DAGA MARUBUTANMU* _Tare Da mai gabatarwa Hafciey Musa Da Ƙarfe Takwas Da Rabi Zuwa Tara Da Rabi na dare (20:30pm)._
          	
          	
          	Sign By *Ummu Nabil*✍
          	(President).

Maaurh

@GaskiyaWritersAsso please I wanna be member of this group plz 
Reply

GaskiyaWritersAsso

*GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION✍.*
              _Programs Namu Tare Da Masu Gabatarwa._
          _______________________
          ```SATURDAY.```
          
          1-Aisha Usman *{LAFIYA JARI}.*
          
          2-Binta Garba Saleh *{GIDAN AURE}.*
          
          3-Mum Aysar *{KALAMAN SOYAYYA}.*
          _________________________
          ```SUNDAY & THURSDAY.```
          
          *SIRRIN ZUCI* _A Zauren *DAUSAYIN MUSULUNCI* tare da Mai gabatarwa Ummu Ramadhan._
          
          ```SUNDAY.```
          
          *DAGA MARUBUTANMU* _Tare Da mai gabatarwa Hafciey Musa Da Ƙarfe Takwas Da Rabi Zuwa Tara Da Rabi na dare (20:30pm)._
          
          
          Sign By *Ummu Nabil*✍
          (President).

Maaurh

@GaskiyaWritersAsso please I wanna be member of this group plz 
Reply

GaskiyaWritersAsso

G.W.A✍
          
          *ASSALAMU ALAIKUM WARAHMATULLAH.*
          
                 ```13/05/2021M.```
                ```01/10/1442AH.```
          
          _Ƙungiyar Masu Yi Dan Allah *(GASKIYA WRITER'S ASSOCIATION)* na yima dukkanin musulman duniya Barka da Sallah tare da fatan alkhairi, da addu'ar Allah mai girma da buwaya ya karɓi ibadunmu, yasa munyi ibada karɓaɓɓiya, Allah yasa muna da rabo cikin ayyukanmu na alkhairi, Allah ya nufe mu da ganin sallar baɗin baɗaɗa da cikakkiyar lafiya, Idan kuma Allah bai hukunta zamu ƙara gani ba Allah yasa mu cika da imani._
           _haka zalika ƙungiyar na roƙon Allah ya jiƙan waɗanda suka rasu, Allah ya zaunar da ƙasarmu lafiya da sauran ƙasashen musulmi baki ɗaya. Allah yaiwa kasuwancinmu albarka, Allah yasa muyi bikin sallah lafiya mu gama lafiya, Allah ya maimaita mana._
          *AMEEN SUMMA AMEEN, BARKA DA SALLAH.*
          
          _Haka Kuma Ƙungiyar na miƙa goron albishir zuwa ga masoyanta, bayan hutun azumi da ta dawo insha'Allahu a ranar 17/05/2021 huɗu ga sallah kenan, zata ci gaba da sakar maku littafanta sababbi dama waɗanda ake kan ganiyar yi._
          
          _Ku kasance da Gaskiya Writer's Association a ko da yaushe domin ilimintarwa, faɗakarwa, tunatarwa tare da Nishaɗantarwa._
          
          Saƙo Daga *UMMU RAMADHAN✍*
          (C.E.O).
          ______________________
          Zaku iya Bibiyarmu a shafukanmu na 
          *FACEBOOK:* 
          Gaskiya Writer's Association.
          *WATTPAD:*
          GaskiyaWritersAsso.
          *BAKANDAMIYA*
          Gaskiya Writer's Association.
          *TELEGRAM:*
          
          _kuna iya tura saƙonku na shawara ko ƙorafi akan:_
          *GMAIL:*
          Gaskiyawritersassociation@gmail.com
          *OR*
          09030398006/08088360867.
          {Walfere & President}.

GaskiyaWritersAsso

*GASKIYA WRITER'S ASSCOCIATION.*
               _Littafan Da Zasu Dinga Fita A Kowacce Rana Daga Cikin Wannan Ƙungiya Me Suna A Sama._
          ______________________________
                  *ZUWA GA MASOYA.*
          
          
          ```MONDAY & WEDNESDAY:```
          _1- *[WANNE YAFI CIWO]* by *Anty Nice.*_
          
          _2- *[A SILAR SO]* by *Real Queen*._
          
          _3- *[ƳAR UWATA RAYUWA TA]* by *Hafciey Musa.*_
          _________________________
          ```TUESDAY & THURSDAY:```
          _1- *SHAHEED* by *Hijjert Abdoul.*_
          
          _2- *ƳAR FULANI* by *Jikar Hajiya.*_
          
          _3- *DARAJAR HAƘURI* by *Dr Fayeex.*_
          _________________________
          ```FRIDAY & SUNDAY.```
          _1- *AISHA LAMIƊO* by *Ummu Nabil.*_
          
          _2- *ƘADDARATA CE TAZO A HAKA* by *Walida Abiola.*_
          
          _3- *JUYIN YANAYI* by *Ummu Hanash.*_
          ______________________
          _Every Day Post *BA'A SO DOLE* (Paid Book) by *Leemarh.*_
          _______________________
          
          Domin Samun Damar Mallakar Littafin *BA'A SO DOLE* akan farashi me sauƙi, Kai tsaye Sai ku tuntuɓi wannan numban +234 903 039 8006.
          
          Ga Masu Buƙatar Kasancewa tare da mu cikin Zauren Masoya bi ma'ana Fans Group kai tsaye sai ku tuntuɓi wannan number +234 803 317 7615 domin samun damar shiga.
          
          Kamar Yanda Kuke yinmu A ko da yaushe haka muma muna matuƙar yinku a ko da yaushe, da bazarku muke taka rawa, muna fatan zaku ci gaba da bawa marubuta cikin wannan ƙungiya haɗin kai wajen yin sharhi(comment) domin ƙara masu ƙarfin gwiwa.
          
          
          *OUR MOTTO{TAKENMU}.*
          _(Gaskiya Ɗaya Ce, Daga Ƙinta Sai Ɓata, Burinmu Mu Faɗakar Da Al'ummah Domin Ribantar Duniya Da Kuma Lahira)._ 
          
          
          Sign By The C.E.O✍
          *UMMU RAMADHAN.*

GaskiyaWritersAsso

Ya ƴan'uwa mu dage sosai da ibada a cikin wannan wata mai tarin falala, yazo a cikin hadisin Annabi Muhammadu Tsira Da Amincin Allah Su Tabbata Agare Shi Yana Cewa,
          “Duk Wanda ya Azumci Watan Ramadan yana mai imani tare da yaƙinin Samun yardar Allah, to za'a gafarta masa zunuban sa da suka gabata"._
          
          _Haka kuma a wani hadisin, Manzon Allah SAW yace, "lallai bayi abin ƴantawa ne daga wuta a kowanne yini da dare na cikin watan Ramadan, Kuma Idan musulmi yayi adu'a Allah na amsa masa"._
          
          _don haka ya kamata mu tashi tsaye, lokaci ne ƙalilan ba mai yawa ba, wata ɗaya tal a shekara, mu cire ƙyuya muyi ibada mu nemi yafiyar Allah da roƙon dukkanin buƙatun mu na alkhairi, mu dage wajen ganin mun zaɓalɓali romon ladan dake cikin wannan wata mai tarin falala da alkhairi._
          
          _Haka zalika idan har Allah ya hore ayi aikin addini ayi sadaƙatul jariyah, Manzon Allah SWA yana cewa, "mafi falalar ayyuka ko mafi girman ayyuka shine Mutum yayi ƙoƙarin sanya ɗan'uwan sa mumini murna da farinciki, ta hanyar ciyar da shi, shayar da shi ko kuma tufatarwa ko biya masa bashin da ake bin sa."_
          
          
          _Muna roƙon Allah (S.W.T) ya kawo mana ƙarshen wannan musibah dake addabar duniya baki ɗaya, Mu kusanci Allah da kyawawan ayyuka da kuma tuba zuwa gare shi, masu ɗauke da wannan cuta Allah ya basu lafiya Ya kuma kare sauran al'ummar musulmi, waɗanda suka rigamu gidan a gaskiya ya jiƙan su yayi masu rahma._
          
          *YA ALLAH KASA MU SHIGA WANNAN WATA MAI ALBARKA A SA'A.*
          
          ```Masu son kasancewa damu a zauren mu na *DAUSAYIN MUSULUNCI* sai ku tuntuɓi numbobi:```
          Asst chairlady-08086086931.
          Secteria-08169495093.
          
          
          Jinjina ga shugabar wannan ƙungiya Mrs President *UMMU NABIL*.
          
          
          
          *Oum Ramadhan✍*
          _Cheif Excutive Officer._
                  *G.W.A CEO.*