Gureenjo6763

*TALLAH...! TALLAH..!! TALLAH...!!!*
          	
          	
          	“Aayiriri..Yiriri..yirii.. Aaah Yau ni na ga dakan d’aka shikar d’aka taaankad’en bakin gado”..
          	 “Toh fa zabiya yau kuma da me kika zo mana..?”
          	“Hmmm Gawurtattu... hazikai kuma Taurarin marubutan nan Guda biyu *GUREENJOH* da kuma *OUM AMEER* sun sake Yunkurowa domin zuwa muku da Zafafan Taurarin littatafansu Guda Biyu, *SABABI..* Na Marubuciya *OUM AMEER* da Kuma *GAMON JINI* daga taku har kullum *GUREENJOH*
          	Inaa kuke ne masoya karatun littatafan hausa, Marubutan nan sun shirya tsabb sun d’au d’amarar nishad’antar daku, fad’akar daku, illimantar daku tare da kuma nishad’antar daku a wannan tafiya.... fasihan marubutan zasu kawo muku labarin ne kan farashi me Rahusa... wadda ze zo muku akan....
          	Naira 500 kachal duka biyun, Ga me Son d’aya kachal daga ciki ze iya biyan N 300 sbd jin daad’inku Masoya....”
          	
          	*GAMON JINI* na Marubuciya *Fatima Muhammad Gureen (GUREENJO)*
          	
          	Tare da
          	
          	*SABABI* na Marubuciya *AMINA IBRAHIM (OUM AMEER)*
          	
          	Akwai shakufan d’and’ano da zasu zo muku a like da wannan Tallar, Littatafan zasu fara sauka da zafi zafinsu ne a Ranar JUMA’A babbar rana... 22/07/2022 wadda yayi daidai da 18 ga watan Dhul hijja hijirar annabi SAW shekara 1443 AH...
          	
          	Domin neman Karin bayani zaku iya tuntuban marabutan ta wad’an nan lambobi kamar haka
          	
          	09039206763
          	08068974831
          	
          	Kar ku manta sayan na gari mai da kud’i gida 
          	
          	Duka akan farashi 500, d’aya akan farashi 300
          	Zaku iya biya ta wannan asusun bankin 
          	
          	3118518476
          	Fatima Muhammad Gurin 
          	First bank
          	
          	Sannan se ku tura shedar biya ta wannan layi
          	09039206763
          	 *BAMU KARBAN KATIN WAYA* ko wace iri ce....
          	
          	
          	
          	
          	   *NAMU BA IRIN NA SU BA NE......*

Momislam2021

I just published "31-32" of my story "NIDA YARINYA ". https://www.wattpad.com/1258444167?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Momislam2021&wp_originator=bscsAXfiOfRLKt6trZwo86MuxwdECWtdhLs0pI%2BZiVfF0IKr2vKRdFW2gZ5snyJu%2BW2sEcuf7%2BzMJRcnjIK4BdRL3bx0jdd0VKBo0yF7gkv7Rys0vWIj%2BiiI1znRxnEW
          
          
          Kuyi haƙuri ku duba wattpad na sauke complete masu son document kuyimin magana mata zallah pls 08141799224
          
          _Zainab Habib(Mom Islam_
          
          Pls Follow me and vote 

Gureenjo6763

*TALLAH...! TALLAH..!! TALLAH...!!!*
          
          
          “Aayiriri..Yiriri..yirii.. Aaah Yau ni na ga dakan d’aka shikar d’aka taaankad’en bakin gado”..
           “Toh fa zabiya yau kuma da me kika zo mana..?”
          “Hmmm Gawurtattu... hazikai kuma Taurarin marubutan nan Guda biyu *GUREENJOH* da kuma *OUM AMEER* sun sake Yunkurowa domin zuwa muku da Zafafan Taurarin littatafansu Guda Biyu, *SABABI..* Na Marubuciya *OUM AMEER* da Kuma *GAMON JINI* daga taku har kullum *GUREENJOH*
          Inaa kuke ne masoya karatun littatafan hausa, Marubutan nan sun shirya tsabb sun d’au d’amarar nishad’antar daku, fad’akar daku, illimantar daku tare da kuma nishad’antar daku a wannan tafiya.... fasihan marubutan zasu kawo muku labarin ne kan farashi me Rahusa... wadda ze zo muku akan....
          Naira 500 kachal duka biyun, Ga me Son d’aya kachal daga ciki ze iya biyan N 300 sbd jin daad’inku Masoya....”
          
          *GAMON JINI* na Marubuciya *Fatima Muhammad Gureen (GUREENJO)*
          
          Tare da
          
          *SABABI* na Marubuciya *AMINA IBRAHIM (OUM AMEER)*
          
          Akwai shakufan d’and’ano da zasu zo muku a like da wannan Tallar, Littatafan zasu fara sauka da zafi zafinsu ne a Ranar JUMA’A babbar rana... 22/07/2022 wadda yayi daidai da 18 ga watan Dhul hijja hijirar annabi SAW shekara 1443 AH...
          
          Domin neman Karin bayani zaku iya tuntuban marabutan ta wad’an nan lambobi kamar haka
          
          09039206763
          08068974831
          
          Kar ku manta sayan na gari mai da kud’i gida 
          
          Duka akan farashi 500, d’aya akan farashi 300
          Zaku iya biya ta wannan asusun bankin 
          
          3118518476
          Fatima Muhammad Gurin 
          First bank
          
          Sannan se ku tura shedar biya ta wannan layi
          09039206763
           *BAMU KARBAN KATIN WAYA* ko wace iri ce....
          
          
          
          
             *NAMU BA IRIN NA SU BA NE......*

Gureenjo6763

Assalamu Alaikum warahmatullah, Hope all you guys are doing well? As you All know am fatima Muhammad Gurin “Gureejoh” by name, Ina farin cikin sanar daku fitowata a gaasar kananan marubuta, me gajeren labari da be gaza five pages ba, labarin nawa me taken “SANADIN KAUNA” wadda jigonshi ya kasance “labarin soyayya me wahalarwa wadda iyaye basa so” ze fara zuwar muku ne a gobe In shaa Allah wato 27/07/2021, duk wadda ya sanni ya san alkalima ba irin na kowa bane, tsarin nawa daban ne ku kasance cikin shiri Sannan please and please ba don ni ba, Dan girman Allah a taimaka Ayi comment a kuma danna alamun tauraro wato vote na gode, thanks

Aysha_humayra01

@Gureenjo6763 Allah yabaki nasara yar'uwa 
Reply

ummu-ameer

@Gureenjo6763 muna murna muna Miki babbar maraba,ubangiji Allah ya taimaka ya sa ayi cikin nasara, 'yan uwa gureenjo matashiyar marubuciya ce,wadda tasan mitakeyi duk Wanda yake karanta littafan ta ,yasan akwai abubuwa aciki masu bada ma'ana,rubutuntu akwai natsuwa da basira aciki,insha Allah she will not let you down..... Mu karanta muyi comment muyi vote, up up up gureenjo,inada tabbacin zakuji dadin wannan gajeren labarin da zata kawo..
Reply