HafsatRano

*HASKE WRITERS ASSO*
          	
          	
          	*SABUWAR SHEKARA MAI TAFE DA SABON SALO.........*
          	
          	
          	*INA KUKE MAKARANTA KUMA MASOYAN INGANTACCEN RUBUTUN HAUSA....RUBUTU MAI CIKE DA ILIMANTARWA FADAKARWA DA NISHADANTARWA GAMI DA TAFIYA DA HANKALI ZUWA DUNIYAR SOYAYYA MAI RATSA ZUKATA....*
          	
          	*TOFA DAMA TA SAMU....*
          	
          	*QUNGIYAR MARUBUTAN HASKE TA SAKE YUNQUROWA KARO NA BIYU TA SAKE ZABO MUKU HAZIQAN MARUBUTANTA GUDA BIYAR WADANSA BASA WASA WAJEN SAKU DUNIYAR NISHADI DA ILIMI DA AFKAKU CIKIN DUNIYAR SOYAYYA*
          	
          	*WANNAN KARON SUN TAHO DA SHIRINSU TARE DA RUBUTATTUN LITATTAFAI QWARARA GUDA BIYAR*
          	
          	
          	 *BILLYN ABDUL*
          	*tazo da sabon littafinta mai suna*
          	
          	 *WUTSIYAR RAQUMI*
          	
          	
          	 *MAMUHGHEE*
          	wadda tazo da nata littafin mai suna
          	
          	*BURI DAYA!*
          	
          	
          	*HAFSAT RANO*
          	Tana tafe da nata kundin sunanshi
          	
          	*SAUYIN QADDARA*
          	
          	*HAFSAT MISS XOXO*
          	tana tafe da
          	
          	*KAIMIN HALACCI*
          	
          	*SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA*
          	Tana tafe da nata rubutun mai taken
          	
          	*DAURIN BOYE*
          	
          	*ARAHA KAYAN BAQO...ARAHA QANWAR KYAUTA...*
          	
          	*ga dukkan mai buqatar wannan sinqin littafan guda biyar zai biya naira dari biyar ne 500,,*
          	
          	*me buqatar guda  hudu zai biya 450*
          	
          	*ga mai buqatar uku zai biya 350*
          	
          	
          	*mai son guda biyu zai biya 300*
          	
          	*wanda kuma ke buqatar guda daya zai biya naira 200*
          	
          	*Domin biyan kudi da samun damar shiga wannan fagen zata turawa wannan accnt number din
          	
          	
          	Hafsat kabir umar
          	0225878823
          	GT bank
          	
          	*saika tura shaidar biya ga wannan number*
          	
          	08030811300
          	
          	*GA MASU TURO DA KATIN WAYA KUMA ZAKU TURAWA WANNAN NUMBER*
          	
          	07067124863
          	
          	*Da zarar kin biya kai tsaye za'a antayaki cikin gidan da zaki samu naki*
          	
          	
          	*karki sake a baki labari....zuwa da kai yafi aike*

LubabatuMladan5

Ina maku fatan alkhairi yadda kuka fara wayannan litattafan allah y nuna mana kungama lpy sannan muna godiya da nishadan tarda mu da kukeyi allah y kara basira Ameen. 
Reply

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
          
          
          Book2 
          Is paid 
          
          Normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Page 5-6
          
          
          I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
          
          daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu, 
          Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
          Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
          
          Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan  ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Mom Islam ce 

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
                   Mom Islam 
          
          I just published "Chapter 71-72" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=6877ddee2ec018e591291bfe
          
          
          "Kinga tashi kije, wlhi idan har kika biye masa yayi miki daɗin baki ke kika sani, dan ɓatan watanki ya ɗauke ba shi ke nufin ki koma ga mijinki ba, ah to, wallhi ina nan babu ruwana,"
          Kaka ta faɗa tana bin ta da kallo, sake ɗago idanu tayi ta kalli Momcy, 
          Momcy tace "tashi kije amma fa ki kula"
          Har ta fito bakin ƙofa, Momcy ta ƙwala mata kira ta dawo, "zo ki ɗauki ƴarki"
          Momcy ta miƙa mata mimrah,
          Bayan ta karɓeta ta fice a ɗakin kai tsaye ta wuce ɗakin ta,
          A saman sallahya ta samesa yana ta kwararo adu'oi, bayan ya shafa, ya miƙe yana ninke sallahyar yana yiwa mimrah murmishi, kafin ya matsa inda Yusra take tsaye, ya buɗe hannayensa, ta matso ya rungumesu...!
          
          Zaki samu more pages a Arewabook kawai kiyi following ɗina ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          Mom Islam 08141799224

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
               
          
          Mom Islam
          
          
          Page 32-33
          
          I just published "Chapter 33-34" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=684dd95b295d8c854be849af
          
          Tun ɗazu Talatu take gurin a tsaye, sbda ta zo kiran anty Tasneem ta ji Junaid yana ta dagargazo kalamai, mutuwar tsaye tayi lokaci guda ta sauke numfashi, ita dai bata san menene so ba, sannan bata san me akeji game da shi, janye ƙafafuwanta tayi, gudun kar anty Tasneem ɗin ta fito ko mijinta, suyi mata wata fassarar, kai tsaye bedroom ɗinta ta wuce, ta zauna tayi shiru.
          After 1week
          Alhmdllh Talatu ta fara nutsuwa sannan komai nata ya sauya, sbda ta rage guje guje da rawar kai, su kaɗai ne a gidan sai ƴan aiki, ko da yaushe idan anty Tasneem zata shiga kitchen tare suke shiga, sannan ko waya zatayi da mijinta a gaban Talatu takeyi, wani lokacin ma Talatun ce ma zata ji kunya itako anty Tasneem ko a jikinta...!
          
          Domin samun more pages kuyi following ɗina a Arewabook danna blue link
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Ga wanda basa Arewabook ga link na Wattpad hilis ayi following ɗina 
          https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
          
          
          Mom Islam 08141799224

Momislam2021

I just published "Chapter 1-2" of my story "NAKASA JUREWA ". https://www.wattpad.com/1541650527?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Momislam2021
          
          
          Koda ya buɗe ƙofa kai tsaye bedroom ɗinta ya wuce, tafkeken frame na hotonta ya tsaya yana ƙarewa kallo, lokaci ɗaya ya runtse idanunsa tare da cije kyakkyawan pink lip ɗinsa, tura hannunsa yayi cikin sumar kansa, a fili ya furta kayun ɗan maciji, "wallahi tallahi na tsaneki na tsani komai naki mtsw" ya fice a bedroom ɗin nata tare da bugo ƙofa,
          
          Domin samun more pages kuyi following ɗina a Arewabook danna blue link
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Ga wanda basa Arewabook ga link na Wattpad hilis ayi following ɗina 
          https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
          
          Inci arziƙin Manzon Allah a tayani sharing