HafsatRano
Link to CommentCode of ConductWattpad Safety Portal
*HASKE WRITERS ASSO*
*SABUWAR SHEKARA MAI TAFE DA SABON SALO.........*
*INA KUKE MAKARANTA KUMA MASOYAN INGANTACCEN RUBUTUN HAUSA....RUBUTU MAI CIKE DA ILIMANTARWA FADAKARWA DA NISHADANTARWA GAMI DA TAFIYA DA HANKALI ZUWA DUNIYAR SOYAYYA MAI RATSA ZUKATA....*
*TOFA DAMA TA SAMU....*
*QUNGIYAR MARUBUTAN HASKE TA SAKE YUNQUROWA KARO NA BIYU TA SAKE ZABO MUKU HAZIQAN MARUBUTANTA GUDA BIYAR WADANSA BASA WASA WAJEN SAKU DUNIYAR NISHADI DA ILIMI DA AFKAKU CIKIN DUNIYAR SOYAYYA*
*WANNAN KARON SUN TAHO DA SHIRINSU TARE DA RUBUTATTUN LITATTAFAI QWARARA GUDA BIYAR*
*BILLYN ABDUL*
*tazo da sabon littafinta mai suna*
*WUTSIYAR RAQUMI*
*MAMUHGHEE*
wadda tazo da nata littafin mai suna
*BURI DAYA!*
*HAFSAT RANO*
Tana tafe da nata kundin sunanshi
*SAUYIN QADDARA*
*HAFSAT MISS XOXO*
tana tafe da
*KAIMIN HALACCI*
*SAFIYYA ABDULLAHI MUSA HUGUMA*
Tana tafe da nata rubutun mai taken
*DAURIN BOYE*
*ARAHA KAYAN BAQO...ARAHA QANWAR KYAUTA...*
*ga dukkan mai buqatar wannan sinqin littafan guda biyar zai biya naira dari biyar ne 500,,*
*me buqatar guda hudu zai biya 450*
*ga mai buqatar uku zai biya 350*
*mai son guda biyu zai biya 300*
*wanda kuma ke buqatar guda daya zai biya naira 200*
*Domin biyan kudi da samun damar shiga wannan fagen zata turawa wannan accnt number din
Hafsat kabir umar
0225878823
GT bank
*saika tura shaidar biya ga wannan number*
08030811300
*GA MASU TURO DA KATIN WAYA KUMA ZAKU TURAWA WANNAN NUMBER*
07067124863
*Da zarar kin biya kai tsaye za'a antayaki cikin gidan da zaki samu naki*
*karki sake a baki labari....zuwa da kai yafi aike*
LubabatuMladan5
Ina maku fatan alkhairi yadda kuka fara wayannan litattafan allah y nuna mana kungama lpy sannan muna godiya da nishadan tarda mu da kukeyi allah y kara basira Ameen.
•
Reply
Momislam2021
*NA KASA JUREWA*
Book2
Is paid
Normal group 500 vip 1k
Account number 3175689751
Name Zainab Habibu first Bank
Shaidar biya ta wannan number 08141799224
Page 5-6
I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu,
Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan ga link nan
https://arewabooks.com/u/momislam11
Mom Islam ce
Momislam2021
*NA KASA JUREWA*
Mom Islam
I just published "Chapter 71-72" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=6877ddee2ec018e591291bfe
"Kinga tashi kije, wlhi idan har kika biye masa yayi miki daɗin baki ke kika sani, dan ɓatan watanki ya ɗauke ba shi ke nufin ki koma ga mijinki ba, ah to, wallhi ina nan babu ruwana,"
Kaka ta faɗa tana bin ta da kallo, sake ɗago idanu tayi ta kalli Momcy,
Momcy tace "tashi kije amma fa ki kula"
Har ta fito bakin ƙofa, Momcy ta ƙwala mata kira ta dawo, "zo ki ɗauki ƴarki"
Momcy ta miƙa mata mimrah,
Bayan ta karɓeta ta fice a ɗakin kai tsaye ta wuce ɗakin ta,
A saman sallahya ta samesa yana ta kwararo adu'oi, bayan ya shafa, ya miƙe yana ninke sallahyar yana yiwa mimrah murmishi, kafin ya matsa inda Yusra take tsaye, ya buɗe hannayensa, ta matso ya rungumesu...!
Zaki samu more pages a Arewabook kawai kiyi following ɗina ga link nan
https://arewabooks.com/u/momislam11
Mom Islam 08141799224
Momislam2021
*NA KASA JUREWA*
Mom Islam
Page 32-33
I just published "Chapter 33-34" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=684dd95b295d8c854be849af
Tun ɗazu Talatu take gurin a tsaye, sbda ta zo kiran anty Tasneem ta ji Junaid yana ta dagargazo kalamai, mutuwar tsaye tayi lokaci guda ta sauke numfashi, ita dai bata san menene so ba, sannan bata san me akeji game da shi, janye ƙafafuwanta tayi, gudun kar anty Tasneem ɗin ta fito ko mijinta, suyi mata wata fassarar, kai tsaye bedroom ɗinta ta wuce, ta zauna tayi shiru.
After 1week
Alhmdllh Talatu ta fara nutsuwa sannan komai nata ya sauya, sbda ta rage guje guje da rawar kai, su kaɗai ne a gidan sai ƴan aiki, ko da yaushe idan anty Tasneem zata shiga kitchen tare suke shiga, sannan ko waya zatayi da mijinta a gaban Talatu takeyi, wani lokacin ma Talatun ce ma zata ji kunya itako anty Tasneem ko a jikinta...!
Domin samun more pages kuyi following ɗina a Arewabook danna blue link
https://arewabooks.com/u/momislam11
Ga wanda basa Arewabook ga link na Wattpad hilis ayi following ɗina
https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
Mom Islam 08141799224
Momislam2021
I just published "Chapter 1-2" of my story "NAKASA JUREWA ". https://www.wattpad.com/1541650527?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Momislam2021 Koda ya buɗe ƙofa kai tsaye bedroom ɗinta ya wuce, tafkeken frame na hotonta ya tsaya yana ƙarewa kallo, lokaci ɗaya ya runtse idanunsa tare da cije kyakkyawan pink lip ɗinsa, tura hannunsa yayi cikin sumar kansa, a fili ya furta kayun ɗan maciji, "wallahi tallahi na tsaneki na tsani komai naki mtsw" ya fice a bedroom ɗin nata tare da bugo ƙofa, Domin samun more pages kuyi following ɗina a Arewabook danna blue link https://arewabooks.com/u/momislam11 Ga wanda basa Arewabook ga link na Wattpad hilis ayi following ɗina https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Inci arziƙin Manzon Allah a tayani sharing
SalmaAhmadIsah
herleequeen
Aslm Aunty hafsa ya gd ya aiki Dan Girman Allah ki temaka min DA littafin ki yanci da rayuwa complete Dan Allah
bennybite
I just published " ℰ__21 ❤ " of my story " TAURIN ZUCIYA ❤ ". https://www.wattpad.com/1493545349?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=bennybite
fadrees_20
https://www.wattpad.com/story/345059654?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_reading&wp_page=library&wp_uname=fadrees_20 Hi sorry for writing on your dashboard check out my new book pls Thank you
zulayhaaa
Hello! Sorry for writing on your message board, but I hope you're doing well. I wanted to reach out and recommend my book, 'So Close, Yet So Far'. I'm confident you'll enjoy it, and I'd love for you to join me on this journey. If you like my writing, please consider following me for more updates. Thank you, and I hope you enjoy the book!
https://www.wattpad.com/story/370653914