Halimahz_

*RELEASE*
          	
          	     ```FT5```
          	             2️⃣0️⃣2️⃣3️⃣
          	
          	
          	 *hohoho Allah ya kawo mu qarshen shekara tazo, masu iya magana suka ce mai laya kiyayi mai zamani‍♀️, wani kaya sai amale, in kaji ana a marmatsa to giwa ce ta iso,haka in kaji kira ba banza ba...Ina ku ke masoya, ma'abota karatun littafan hausa, kuma masoya littafanmu, Hajiyoyi kun karanta waɗannan littafan ba?, LULLUƁIN BIRI, MUGUN NUFI, CAPTAIN FAWWAZ, MATAR UBA, SUNE SILA....To ya ku ka ji salon dukka labaran?, sun ƙayatar ba?, sun tafi da ruhika ba?, to fa ai su ɗin duk ba komai ba ne, somun taɓi ne cikin shirin da muka yi na nishaɗatar da ku a sabbin labarai masu jan hankaliku shirya kawai ku biyo mu cikin tafiyar TEAM FITATTU BIYAR, salon labaran da suke daban da saura, labarai masu tarin darasi, ma'ana da kuma tsuma zuciyar me karantawa da sauraro...LITTAFAI BIYAR A ALƘALUMA BIYAR CIKIN MAFARKI ƊAYA...Hajjiyoyi da Alhazawa da kuɗi ƙalilan za ku mallaki littafan da baza kuyi danasani da nadamar siya da karantawa ba, akwai tarin ilimi aciki, akwai nishaɗi, wa'azantarwaga uwa uba ƙayatacciyar soyayya mai saka jiki kyarma saboda tsantsar shauqi...*
          	
          	
          	*LITTAFAN SUNE KAMAN HAKA*
          	
          	1- *ƘAYAR RUWA na Halimahz*
          	2- *FARGAR JAJI na Aisha Abdullahi Yabo*
          	3- *WASA DA RAI na Fadeela Yakubu Milhat*
          	4- *LOKACI NE na Fatima Oum Mumtaz*
          	5- *KWANTAN ƁAUNA na Nana Haleema*
          	
          	_LITTAFI ƊAYA:- ₦500_
          	_LITTAFI BIYU:- ₦800_
          	_LITTAFI UKU:- ₦900_
          	_LITTAFI HUDU:- ₦1000_
          	_LITTAFI BIYAR:- ₦1200_
          	_VIP 2k._
          	
          	*ƳAN NIGER KU TURA DA KUƊINKU TA Mkoudi 89356025 airtel, SANNAN KU TURA SHAIDAR BIYA TA WANNAN LAMBA...Aisha Yabo(08162576936).*
          	
          	_LITTAFI ƊAYA:- 350f_
          	_LITTAFI BIYU:- 600f_
          	_LITTAFI UKU:- 650f_
          	_LITTAFI HUƊU:- 750f_
          	_LITTAFI BIYAR:- 850f_
          	
          	
          	MUNA MARHABAN DA KOWA CIKIN MUTUNTAWA, A ISO LAFIYA
          	
          	*Godiya tare da adu'an fatan alkhairi ga duk wanda ya siya littafin Fitattu Biyar...son so fisabilillah*

Momislam2021

*_NISAN KIWO_*
          
          https://arewabooks.com/chapter?id=65bd1f3a88cb015808e61415
          
          Idan kinason karantawa daga farko kiyi following ɗina ta wannan link ɗin 
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          Mom ta jinjina kai kafin taja dogon numfashi sannan tace "Hajiya inaso a ƙarƙare komai da komai na dangane da Anum saboda musan matsaya"
          
          "Haka ne, amma ni a ganina mu fara zuwa hospital ɗin da ita sai asan abinda za'a fara gabatarwa, kinga dole abinda likitoci suka faɗa dashi zamuyi amfani, idan halittar mace tafi yawa a jikinta to tabbas zamufi kowa farinciki, idan ma halittar namiji ce, kuma babu inda zamuyi dole mu rungumi ƙaddara a inda tazo mana"
          Hajiya takai ƙarshen maganar tana mammatsa hannayenta.
          "Hajiya damuwata inji ance Anum mace ce sannan nawa za'a kashe?"
          
          "Karki damu kuɗi ba damuwa bane halittar itace abar tunani"
          
          Mom Islam
          08141799224

Halimahz_

*RELEASE*
          
               ```FT5```
                       2️⃣0️⃣2️⃣3️⃣
          
          
           *hohoho Allah ya kawo mu qarshen shekara tazo, masu iya magana suka ce mai laya kiyayi mai zamani‍♀️, wani kaya sai amale, in kaji ana a marmatsa to giwa ce ta iso,haka in kaji kira ba banza ba...Ina ku ke masoya, ma'abota karatun littafan hausa, kuma masoya littafanmu, Hajiyoyi kun karanta waɗannan littafan ba?, LULLUƁIN BIRI, MUGUN NUFI, CAPTAIN FAWWAZ, MATAR UBA, SUNE SILA....To ya ku ka ji salon dukka labaran?, sun ƙayatar ba?, sun tafi da ruhika ba?, to fa ai su ɗin duk ba komai ba ne, somun taɓi ne cikin shirin da muka yi na nishaɗatar da ku a sabbin labarai masu jan hankaliku shirya kawai ku biyo mu cikin tafiyar TEAM FITATTU BIYAR, salon labaran da suke daban da saura, labarai masu tarin darasi, ma'ana da kuma tsuma zuciyar me karantawa da sauraro...LITTAFAI BIYAR A ALƘALUMA BIYAR CIKIN MAFARKI ƊAYA...Hajjiyoyi da Alhazawa da kuɗi ƙalilan za ku mallaki littafan da baza kuyi danasani da nadamar siya da karantawa ba, akwai tarin ilimi aciki, akwai nishaɗi, wa'azantarwaga uwa uba ƙayatacciyar soyayya mai saka jiki kyarma saboda tsantsar shauqi...*
          
          
          *LITTAFAN SUNE KAMAN HAKA*
          
          1- *ƘAYAR RUWA na Halimahz*
          2- *FARGAR JAJI na Aisha Abdullahi Yabo*
          3- *WASA DA RAI na Fadeela Yakubu Milhat*
          4- *LOKACI NE na Fatima Oum Mumtaz*
          5- *KWANTAN ƁAUNA na Nana Haleema*
          
          _LITTAFI ƊAYA:- ₦500_
          _LITTAFI BIYU:- ₦800_
          _LITTAFI UKU:- ₦900_
          _LITTAFI HUDU:- ₦1000_
          _LITTAFI BIYAR:- ₦1200_
          _VIP 2k._
          
          *ƳAN NIGER KU TURA DA KUƊINKU TA Mkoudi 89356025 airtel, SANNAN KU TURA SHAIDAR BIYA TA WANNAN LAMBA...Aisha Yabo(08162576936).*
          
          _LITTAFI ƊAYA:- 350f_
          _LITTAFI BIYU:- 600f_
          _LITTAFI UKU:- 650f_
          _LITTAFI HUƊU:- 750f_
          _LITTAFI BIYAR:- 850f_
          
          
          MUNA MARHABAN DA KOWA CIKIN MUTUNTAWA, A ISO LAFIYA
          
          *Godiya tare da adu'an fatan alkhairi ga duk wanda ya siya littafin Fitattu Biyar...son so fisabilillah*

Momislam2021

*DARAJAR ƘWARYA *
          
          Follow my account@momislam11
          
          https://arewabooks.com/chapter?id=64db8c4f813a39eee3013915
          
          "hii ko akwai abinda zaki iya yi?" tabbas faɗa ba halinta bane, hasali ma ko cacar baki ake yi takan tashi a gurin, yau kuma ta kasance rana mafi tozarci a rayuwarta da wani banza ya tozartata, bata saurareshi ba ta wuce tana tattare mayafin jikinta dan ya ɓaci da miyar romo...
          
          08141799224 mom Islam