My name is Aisha Abubakar mutane na social media sunfi sanina mom muhsen,ni marubuciya ce kuma ina alfahari da kasantuwata marubuciya,ni yar jahar katsinace mai zama kankiya xone,na kasance tun ina yar shekara goma sha biyu nake karanta littafin hausa,tunda sanda nake karantawa Allah yasamun sha,awar rubutawa.ban taba tunanin zan iya ba saidai hakan yana bani sha,awa.kwatsam ina ss one nayi shahadar fara rubutu acikin  exercise book watau 40 leves.ahaka na fara rubutuna tun inayi na shirme har nafara masu ma,ana hakika nagodewa Allah da baiwar da yabani  har nagama secondary cikin exercise book naked rubutuna kuma ahaka mutane suke ansa suna karantawa suna mun comment,har yakai ga yayata ciki guda itama tana karantawa.
Lokacin da nashiga makaranta gaba da secondary ina aji uku bazan manta ba nafara online writing,da haka da haka har nakawo iwar gaka,kuma ina fatan daukakata tafi haka,nagodewa Allah da yabani aron lokaci nakawwo kamar yanzu.
  • kankia one million road
  • JoinedJanuary 18, 2021




Stories by Aisha Abubakar
RANAR YABO...! by Humaira3461
RANAR YABO...!
labarin Rabee'atu da Fadeel and Fareed,shiga cikinsa domin jin irin wannan zazzafar soyayya mai cike da kalub...
ranking #20 in tausayi See all rankings
FRIENDSHIP (A BOTA) by Humaira3461
FRIENDSHIP (A BOTA)
tak'aitaccen labari ne akan abotar mace da namiji ga y'an jami'a, da matan aure shin ya ya kamata ki mu'amala...
ranking #2 in maidambu See all rankings
WUK'AR FID'AR GIWA.... by Humaira3461
WUK'AR FID'AR GIWA....
labari ne akan wani family house wanda ya k'unshi karfin zumunci da kuma karfafashi,wanda RAMADAN DA ROHEE su...
ranking #16 in tausayi See all rankings
1 Reading List