MaimunaAbdallah

Huh! It’s been a while 

DausiyyaAbubakarbirc

@MaimunaAbdallah longest time ykk yasu Hanan 
Reply

Momislam2021

I just published "Chapter 63-64" of my story "DARK PASSION"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=68f32885c72330a866bef937
          
          *Kiyi following link ɗina Arewabook zaki samu daga farko *
          
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Sauri ta dinga yi, gani take yi koda taje ma ba samunsa zatayi ba, cikin natsuwa yayi nocking ya buɗe tare da yin baya yana ware mata hannayensa ta taho da sauri kana ta shige jikinsa tana sauke numfashi,
          Wasu siraran hawaye suka biyo kumatunta, 
          A hankali ya shigo da ita cikin gidan, yana riƙe da hannunta, sannan ya tura ƙofar tare da sanya key, har cikin parlorn suka shiga, idanunta suna a lumshe bata ga haɗuwar da parlon yayi ba, a saman cinyarsa ya ɗorata, tare da sanya harshensa yana lasar hawayen dake saukowa a kumatunta, tsintar kansa yayi da tura harshensa cikin bakinta, yana wasa dashi a hankali har tayi shiru..,
          "Amanata.."
          Ya kira sunanta cikin daɗa ɗar muryarsa, 
          "Na'am"
          Ta amsa masa tana sunkuyar da kanta ƙasa,
          Dadynki bazai yi nisa dake ba, sannan wannan kukan ya isa haka bana son ganin hawaye na fita a idanunki,
          Zahra ta gyaɗa masa kai, "Please ki gayawa Umma ina neman alfarmar nan da one week zaki tare"
          Hannunta ta ɗora a nasa, muryarta tayi sanyi sosai tace "Dadyna bansan wane irin so nakeyi maka ba, dadyna bansan meye so ba sai a kan soyayyarka...!
          
          Littafin kuɗi ne normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Mom Islam 

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
          
          
          Book2 
          Is paid 
          
          Normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Page 5-6
          
          
          I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
          
          daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu, 
          Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
          Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
          
          Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan  ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Mom Islam ce 

MaimunaAbdallah

Seemahwrites

@MaimunaAbdallah we missed you dear❤️
Reply

MaimunaAbdallah

Hello to my beautiful readers…i hope you are all fine

MaimunaAbdallah

@Dijen-sy Oh okay stay safe dearly 
Reply

Dijensy26

@MaimunaAbdallah I dey my sister oo abubuwa ne sukai yawa
Reply

MaimunaAbdallah

@Hlmtsdy No dear insha Allah zaa turo qarasa shi
Reply