Mamuhgee

ZAFAFA BIYAR ZAZZAFAN TAKU
          	ZAFAFA BIYAR ZAZZAFAN TAKU
          	
          	INA KUKE MASOYAN ZAFAFA BIYAR DA MAKARANTA LITTAFAN HAUSA DAN NISHADANTUWA,ILMINTUWA DA QARUWA??
          	ZAFAFAN MARUBUTANKU DA BASA BAKU KUNYA SUN DAWO MUKU DA ZAFINSU TAREDA DA ZAFAFAN LABARAI DA ZASU BURGEKU DASU,
          	
          	KAMAN YANDA KUKA SANI BAMU SABA BAKU KUNYA BA,
          	AKO YAUSHE MUNA ZAGEWA MU NISHADANTAR DAKU YANDA KUKESO,
          	SOYAYYA CE,ILMANTARWA NE,CAKWAKIYA CE,RAHA DA AZANCI HARMA DA ABUBUWAN QARUWARMU GABAKI DAYA.
          	
          	DAN HAKA ME KUKE JIRA?
          	KU GARZAYO AYI TAFIYAR ZAFAFA   ZAZZAFAN TAKU DAKU WANDA YAZO DA LITTAFAI MASU ZAFI GUDA HUDU,
          	
          	
          	FURAR DANKO
          	Billyn Abdul
          	
          	-ZAFIN KAI
          	Mamuhgee
          	
          	-TABARMAR ‘KASHI
          	Safiyya Huguma
          	
          	-BAKON MUNAFIKI
          	Miss xoxo
          	
          	Duka hudu 1k
          	Uku 800
          	Biyu 600
          	Daya 400
          	
          	Pay at
          	
          	1487616276 
          	Access Bank
          	Bilkisa Ibrahim
          	Sai katura shedar biyanka anan
          	
          	09032345899
          	
          	Idan katin waya ne kuma saika tura anan
          	09033181070
          	
          	VIP
          	Zafin kai 3k
          	Furar danko 3k
          	Tabarmar kashi 3k
          	Bakon munafuki 3k
          	
          	Zafafa

Mamuhgee

@maryamahassan121 akwai number a jikin tallan
Reply

maryamahassan121

@Mamuhgee ina zamu samu number ki ko Muna son sayen novel dinki
Reply

AmadouHalima9

Dan Allah Anty nikuma a Niger Nike ya zaayi nabiya wanan kudin KO Katin wayar?
Reply

Momislam2021

I just published "Chapter 63-64" of my story "DARK PASSION"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=68f32885c72330a866bef937
          
          *Kiyi following link ɗina Arewabook zaki samu daga farko *
          
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Sauri ta dinga yi, gani take yi koda taje ma ba samunsa zatayi ba, cikin natsuwa yayi nocking ya buɗe tare da yin baya yana ware mata hannayensa ta taho da sauri kana ta shige jikinsa tana sauke numfashi,
          Wasu siraran hawaye suka biyo kumatunta, 
          A hankali ya shigo da ita cikin gidan, yana riƙe da hannunta, sannan ya tura ƙofar tare da sanya key, har cikin parlorn suka shiga, idanunta suna a lumshe bata ga haɗuwar da parlon yayi ba, a saman cinyarsa ya ɗorata, tare da sanya harshensa yana lasar hawayen dake saukowa a kumatunta, tsintar kansa yayi da tura harshensa cikin bakinta, yana wasa dashi a hankali har tayi shiru..,
          "Amanata.."
          Ya kira sunanta cikin daɗa ɗar muryarsa, 
          "Na'am"
          Ta amsa masa tana sunkuyar da kanta ƙasa,
          Dadynki bazai yi nisa dake ba, sannan wannan kukan ya isa haka bana son ganin hawaye na fita a idanunki,
          Zahra ta gyaɗa masa kai, "Please ki gayawa Umma ina neman alfarmar nan da one week zaki tare"
          Hannunta ta ɗora a nasa, muryarta tayi sanyi sosai tace "Dadyna bansan wane irin so nakeyi maka ba, dadyna bansan meye so ba sai a kan soyayyarka...!
          
          Littafin kuɗi ne normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Mom Islam 

Momislam2021

I just published "Chapter 63-64" of my story "DARK PASSION"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=68f32885c72330a866bef937
          
          *Kiyi following link ɗina Arewabook zaki samu daga farko *
          
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Sauri ta dinga yi, gani take yi koda taje ma ba samunsa zatayi ba, cikin natsuwa yayi nocking ya buɗe tare da yin baya yana ware mata hannayensa ta taho da sauri kana ta shige jikinsa tana sauke numfashi,
          Wasu siraran hawaye suka biyo kumatunta, 
          A hankali ya shigo da ita cikin gidan, yana riƙe da hannunta, sannan ya tura ƙofar tare da sanya key, har cikin parlorn suka shiga, idanunta suna a lumshe bata ga haɗuwar da parlon yayi ba, a saman cinyarsa ya ɗorata, tare da sanya harshensa yana lasar hawayen dake saukowa a kumatunta, tsintar kansa yayi da tura harshensa cikin bakinta, yana wasa dashi a hankali har tayi shiru..,
          "Amanata.."
          Ya kira sunanta cikin daɗa ɗar muryarsa, 
          "Na'am"
          Ta amsa masa tana sunkuyar da kanta ƙasa,
          Dadynki bazai yi nisa dake ba, sannan wannan kukan ya isa haka bana son ganin hawaye na fita a idanunki,
          Zahra ta gyaɗa masa kai, "Please ki gayawa Umma ina neman alfarmar nan da one week zaki tare"
          Hannunta ta ɗora a nasa, muryarta tayi sanyi sosai tace "Dadyna bansan wane irin so nakeyi maka ba, dadyna bansan meye so ba sai a kan soyayyarka...!
          
          Littafin kuɗi ne normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Mom Islam 

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
          
          
          Book2 
          Is paid 
          
          Normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Page 5-6
          
          
          I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
          
          daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu, 
          Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
          Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
          
          Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan  ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Mom Islam ce 

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
                   Mom Islam 
          
          I just published "Chapter 71-72" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=6877ddee2ec018e591291bfe
          
          
          "Kinga tashi kije, wlhi idan har kika biye masa yayi miki daɗin baki ke kika sani, dan ɓatan watanki ya ɗauke ba shi ke nufin ki koma ga mijinki ba, ah to, wallhi ina nan babu ruwana,"
          Kaka ta faɗa tana bin ta da kallo, sake ɗago idanu tayi ta kalli Momcy, 
          Momcy tace "tashi kije amma fa ki kula"
          Har ta fito bakin ƙofa, Momcy ta ƙwala mata kira ta dawo, "zo ki ɗauki ƴarki"
          Momcy ta miƙa mata mimrah,
          Bayan ta karɓeta ta fice a ɗakin kai tsaye ta wuce ɗakin ta,
          A saman sallahya ta samesa yana ta kwararo adu'oi, bayan ya shafa, ya miƙe yana ninke sallahyar yana yiwa mimrah murmishi, kafin ya matsa inda Yusra take tsaye, ya buɗe hannayensa, ta matso ya rungumesu...!
          
          Zaki samu more pages a Arewabook kawai kiyi following ɗina ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          Mom Islam 08141799224