MaryamahMrsAm

Assalamu alaikum
          	Afuwan ba na share ku bane, its been long da nayi checking wattpad gaskiya se yanzunnake ganin tambayoyinku regarding WASU MATAN Novel. 
          	Na kusa gama rubutunshi tsaf na samu matsala da wattpad duk suka goge saboda ban rigada nayi publishing ba iya wannan da kuke gani ya rage wannan yasa nayi loosing interest akai amma in Allah yarda zan ci gaba after i finished what I'm currently working on, but it is going to be paid Novel, ina fatan zaku qara haquri zuwa lokacin Nagode. Ummu-Maheerj

AysaBeeh

@MaryamahMrsAm Don allah yaushe za'a cigaba da Matar Mutum kashi na uku
Reply

mummynoor

@MaryamahMrsAm waalaikissalam, Allah ya kaimu
Reply

Novel_prince

Kyawun Alƙawari dai akace cikawa. Yanada kyau idan mutum yayi Alƙawari yayi iya bakin ƙoƙarin shi gurin ganin cewa ya cika wannan Alƙawarin. Bansan meyasa wasu murubutan suke son sanya masu karanta littattafan su cikin zumuɗi dayawa haka. Duk da nasan cewa rubutu ba abu bane mai sauƙi, but it's been two years now baki ce komai game da littafin WASU MATAN ba. You're there making us curious, curiosity is killing us. 
          
          Da a fara littafi mai ma'ana haka a tsaya a barshi har na tsawon shekaru biyu ai gwara a bari sai an kimtsa tsaf kafin a fara publishing...

MaryamahMrsAm

Assalamu alaikum
          Afuwan ba na share ku bane, its been long da nayi checking wattpad gaskiya se yanzunnake ganin tambayoyinku regarding WASU MATAN Novel. 
          Na kusa gama rubutunshi tsaf na samu matsala da wattpad duk suka goge saboda ban rigada nayi publishing ba iya wannan da kuke gani ya rage wannan yasa nayi loosing interest akai amma in Allah yarda zan ci gaba after i finished what I'm currently working on, but it is going to be paid Novel, ina fatan zaku qara haquri zuwa lokacin Nagode. Ummu-Maheerj

AysaBeeh

@MaryamahMrsAm Don allah yaushe za'a cigaba da Matar Mutum kashi na uku
Reply

mummynoor

@MaryamahMrsAm waalaikissalam, Allah ya kaimu
Reply

mummynoor

Haba marubuciyar Ma'un Bashir. Ana ta tambaya kinyi shiru ba reply kuma duk tambayoyin akan book 1 akeyi, WASU MATAN nima shi nazo tambaya.
          In kin daina shine ai yakamata kiyi update ki fada kin dakata(hakan na faruwa da writers sai ka fara sai kuma kaji lbrn ya sire maka ka zama out of idea). Amma Dan Allah in har kin dakatar dashi ne, it's best ki saukeshi(delete) ma adaina ganinsa.
          Mungode.

ummybumar

Assalamu alaikum wa'rahamatullah sister..don Allah tunda yanzu kingama wnn book din WATA KISHIYATA ki taimaka ki cigabar mana da WASU MATAN.. mungode Allah yakra basira 

Yusha2022

Dan Allah Aunty Maryam muna jira, Allah ya qara basira
Reply

Yusha2022

@ummybumar nima abinda zance knan
Reply