
Momislam2021
I just published "Chapter 1-2" of my story "NAKASA JUREWA ". https://www.wattpad.com/1541650527?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=Momislam2021 Koda ya buɗe ƙofa kai tsaye bedroom ɗinta ya wuce, tafkeken frame na hotonta ya tsaya yana ƙarewa kallo, lokaci ɗaya ya runtse idanunsa tare da cije kyakkyawan pink lip ɗinsa, tura hannunsa yayi cikin sumar kansa, a fili ya furta kayun ɗan maciji, "wallahi tallahi na tsaneki na tsani komai naki mtsw" ya fice a bedroom ɗin nata tare da bugo ƙofa, Domin samun more pages kuyi following ɗina a Arewabook danna blue link https://arewabooks.com/u/momislam11 Ga wanda basa Arewabook ga link na Wattpad hilis ayi following ɗina https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends Inci arziƙin Manzon Allah a tayani sharing