SaadatuYusufBabba

ASSALAMU'ALAIKUM warahmatullah wabarakatuh. Da fatan kowa na lfy. Ya shirye shiryen Azumi. Allah ya ji mana jagora a dukkan al'amuranmu. Ya sa mu dace da y'antawar Ubangiji in rayuwarmu ta kai. In kuma bata kai ba, Allah ya sa mu dace da ranar qarshe. Mu as juna a addu'o'inmu. 
          	Ina so in yi amfani da wannan damar dan sanar da makaranta 'KAMA DA WANE' cewa zan cire shi kafin Azumi in sha Allah. 
          	Na gode.

KhadijahAliyu6

Salam,ya iyali ya kokari? Aah ya taimaka.Don Allah ina neman ga irinta nan full. Ko akwai shi a okada books? 

KhadijahAliyu6

Allah ya bada iko. Nagode 
Reply

SaadatuYusufBabba

@KhadijahAliyu6 Sorry for the late response
Reply

SaadatuYusufBabba

@KhadijahAliyu6 I’m so sorry, in sha Allah zan duba in san inda zan samo maki shi
Reply

Momislam2021