SumayyaDanzaabuwa

Assalam Alaikum warahma ina fatan duk muna lafiya,nayi post akace baa gani saida na duba ashe yayi unpublishing ne tnk u 

zulayhatuh

Hello.
          Sorry for writing on your message board 
          
          I hope this message finds you well. I'm excited to recommend my book, "Hearts Entwined in Jannah," to you. It's a captivating story that promises daily updates with your support through votes and comments. I sincerely hope you fall in love with my writing. Don't forget to give me a follow if you enjoy the journey.
          
          https://www.wattpad.com/story/358062395?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_writing&wp_page=create&wp_uname=_zulayhatuh&wp_originator=3A%2BBQSl%2FTq0zHt22exl6%2FRNZizpAaDk0KWksvVyVm5bB3mbwTmTwoynSm6RryExLci0ErknMNs3OqOfFjZHtZ9T9mbeFiOvMGONgDwFhFtzdHs243x%2BodExVWcuB1XsV
          
          This is a sequel, and if you're intrigued, you can also check out the main book on my profile. I hope both stories resonate with you!
          
          

SumayyaDanzaabuwa

AssalamAlaikum zuwaga masu karatu ina fatan kowa yana lafiya.Ga wani muhimmin sako,
          Wannan bashi band karo na farko,danake bayani akan cewar Ni Rubutuna bana rubuta Batsa,ma'ana Bana rubuta abinda bai dace ba,bazai yiwu ba don kawai zanyi bayanin daren farko na maaurata inzo in fayyace komai in rubuta rashin kunya,Agaskiya bazan iya ba ina rubutu ne saboda in fadakar,Bawai don in sakawa mutane sha'awa ba.
          Dayawa daga masu karatun nan basuda aure to meye ribata aciki daakeso in tayarwa da mutane hankali?.
          Sakonni sunata riskata nawai bana saka soyayya acikin rubutuna bana saka romance yadda yakamata,Haba jamaa Rubutun nan fa babu wanda baya karantawa daga iyaye,Kanne zuwa yanuwa da abokanan arziki,shikenan Mutane suna ganina da mutumci suna ganin girmana suna bibiyar rubutuna kuma kawai sai suga ina rubuta shirme?To bazai yiwuwa gaskiya,ni bana kauce hanya don kawai in farantawa Bayin Allah ko in sami daukaka inyi suna,gaskiya kenan,Don Allah mu lura,wannan bashi bane karo na farko danake fadar hakan,indai kinsan/kasan cewar burinka/ki karanta shashanci ko batsa a labari ne to labarina ba irin naki bane.
          Bissalam

SumayyaDanzaabuwa

@Smiling_Bay mashallah Alhamdulillah jazakillah bikhair nagode 
Reply

SumayyaDanzaabuwa

@sanusisalamahr amin ya rabb jazkllah bikhair
Reply

Smiling_Bay

@SumayyaDanzaabuwa gaskiya ni nafi son irin rubutun ki ma, na ma tsani inga ana batsa a litaffi duk sai ya fice wa mutum  akai ma.    
Reply

SumayyaDanzaabuwa

Assalam Alaikum warahma Barkanmu da warhaka dafatan komsi lafiya.
          Zaa cigaba da labari yau ko gobe inshaallah,kunji shiru yayi yawa uzurirrika ne suka taru dafatan kowa yana nan kalau,nagode❤️.

SumayyaDanzaabuwa

@sanusisalamahr mashaallah ina godiya sosai da sosai 
Reply

sanusisalamahr

@SumayyaDanzaabuwa waalaikassalaam,Masha Allah shiyasa naki cire shi daga reading list Dina Ina murna matuka welcome my best author
Reply