ZahraArkel

As salamu’alaykum warahmatullah,
          	
          	Barkan mu da warhaka ya kuke ya frgabar gari to Allah ya kare mu ya kawo mana qarshen wannan annoba data addabi duniya,sannan ina mai fatan za ayi haquri na rashin jina ina posting cigaban littafin DAMATA TA BIYU na dan ajiye ne zuwa wani lokaci dafatan za a fahimce ni.
          	
          	Thank you so so much,much love guys❤️❤️

sauwama

@ZahraArkel waalaiki salamu warahtullahi taala wabarakatuhu muna jiranki Allah ya dawo da biro dinki with fulll ink kiyita rubuta mana babu tsayawa Allah ya kara basira
Reply

ZahraArkel

As salamu’alaykum warahmatullah,
          
          Barkan mu da warhaka ya kuke ya frgabar gari to Allah ya kare mu ya kawo mana qarshen wannan annoba data addabi duniya,sannan ina mai fatan za ayi haquri na rashin jina ina posting cigaban littafin DAMATA TA BIYU na dan ajiye ne zuwa wani lokaci dafatan za a fahimce ni.
          
          Thank you so so much,much love guys❤️❤️

sauwama

@ZahraArkel waalaiki salamu warahtullahi taala wabarakatuhu muna jiranki Allah ya dawo da biro dinki with fulll ink kiyita rubuta mana babu tsayawa Allah ya kara basira
Reply

bilkiser

Salam.  Dan Allah ki taimaka min d littafinki  ana barin halak,  cmplt.  Littafin yayi dadi sosai.  Amma banida karshe.  Dan Allah ki taimaka.  Na gode.  Ga watsapp no.  08032340794
          

ZahraArkel

Assalamu’alaykum warahmatullah,barka da warhaka ya gida ya ruwa wallahi banga message dinki ba na goge app dinnan sai yanzu na sake dawo dashi subhanallahi,inata neman sa nima banda shi yanzu kusan dukkan books dina banda su idan kina da shi don Allah ki tura mini 07030309910 jazakhallahu Khairan
Reply