AmalBello5

Assalamu Alaikum Sister Aisha Rano, baki fara sabon novel ba? 

AmalBello5

@aysharano22 ok Allah shi nuna muna da alkhairi, Allah shi bada sa'a
Trả lời

aysharano22

ban fara ba wlh..maybe sai march ko bayan sallah
Trả lời

AmalBello5

Na rantse da Allah na dade ban karanta book da yazo daidai da yadda nakeson labari ba irin wannan! Gaskia kinyi kokari sis, kuma naga kince book dinki na farko k nan, lallai gaba saimun sha karatu ba kadan ba, littafi babu gyara ko daya, littafi kaman Nina rubuta abunda nikeso, gaskia sis ur writing is PERFECT! wllh sai dai hassada, we LOVE U! 
          Amma fa TAHEER mugun tausayi yake bani wllh❤️

HaleematuSadiya22

@AmalBello5 wallahi tunda na karanta littafin DR TAHEER nakeso naqara karanta book dinta, saidai ban riqe sunanta ba,  sai kwanan baya na hadu da littafinta INA ZAN GANTA,  gaskiya ta iya littafi sosai, Allah yaqara basira
Trả lời

matazfatyma

Masha Allah ummu ashraf wannan book yayi masifar dadi wallahi bandan kince shine book dinki na farko bah da Babu wanda zaiyadda  ciwa shine na farko gaskia naji dadin novel dinnan yadda baki tunani wallahi yayi dadi sosai Allah yah kara basira da kaifin tunani da kuma zakin hannu 
          Allah ubangiji yah raya maki baby ashraf bisa ta farkin addinin musulunci ameen

AmalBello5

@matazfatyma Gaskia nima nayi mamaki danaga wai shine farkon novel dinta, k kinga tsatsan talent? Hmmm Allah shi Kara basira 
Trả lời