mammyAfreen

Assalamu Alaikum, dear amazing Wattpad readers, na zo maku da labarin soyayya Mai zafi da Kuma sanyi, "BUGUN ZUCIYA TA '
          KU ZO KU KARANTA CAKWAKIYAR SOYAYYA,
          YANA son kanwarta Kuma ita ya aura, Amma Kuma a duk lokacin da ya ga yayarta wadda suke uba D'aya sai zuciyar shi ta buga akanta, a takaice dai yayar matar shi wadda suke uba D'aya ita ce BUGUN ZUCIYAR shi. Kada ku bari a wuce ku, in Sha Allah ba zakuyi Dana sanin karantawa ba
          Just follow me and enjoy reading, kyauta ne Babu ko sisin ku, illa buk'atar kuyi vote da comment ku Fadi ra'ayin ku akan labarin
          
          https://www.wattpad.com/1366152541?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=mammyAfreen&wp_originator=Zh544Pa2x3AnWkkNonjLxIb84WrVMLpdd9lEN72qF5U2%2F3uuQg0dCRQ%2BmTF31IPxSSuI7yy6ATtGU4SojxLv38LuGsUMjIBah7wijFSU3W7Ev9avA6YGmi1qn9HybVS%2F
          
          

Umarpharoukh23

A gaskiya littafan da kike rubutawa suna sanyani cikin nishadi, i'm young and up coming writer, Ina son zama marubuci kamarki pls help me with an advice

Umarpharoukh23

@Umarpharoukh23 to shikenan pls ki turo man contact naki
Reply

billybilya

@Umarpharoukh23 ok talk to me on Whatsapp
Reply