huguma

 *LU'U LU'U!!!*
          	*_(THE DIAMOND)_*
          	 
          	
          	      *_Idan batun kebantacciyar daraja ake.......kima martaba da tsada LU'U LU'U na musamman ne cikin nau'in dukkan wani abu me daraja!!!_* 
          	
          	
          	        *_Sunsha bamban ta kowacce irin fuska zubi tsari da kuma DUNIYOYI_*
          	
          	*_A lokacin data duqufa wajen laluben ZINARE,ga nata zaton shine mafiyin daraja saman kowacce kadara me kima da daraja.......sai tayita tattake LU'ULU'UN dake da wata irin lullubabbiyar daraja a muhallin da tunaninta bai taba ruska ba_*
          	
          	*_Ita keyin alfarma a duniyarta......saidai kuma a wannan karon cikin rashin sani me alfarma aka yiwa alfarma_*
          	
          	*_Ta kowacce fuska bata da gami da wannan tsarin.......wannan rayuwar......wannan yanayin,har a ranta tana jin ta tserewa wannan MATAKIN ta zarta wannan muhalli da gurbin.......saidai kuma kash!......._*
          	
          	*_Abu daya da bata sani ba.......abu guda ke zagayawa cikin wadannan jikkunan......abu guda jininsu ke harbawa.......SHINE LU'ULU'UNTA_*
          	
          	*_QASAITACCIYA CE!!!_*
          	
          	*TAFIYAR TA MUSAMMAN CE*
          	
          	*_SALO NE NA IZZA DA MULKI ZASU MAGANTU A WANNAN FAGEN_*
          	
          	*_GWAL KO LU'U LU'U?_*
          	
          	*_WANNE ZAI RINJAYI WANI?_*
          	
          	*Cikin martabawa da karramawa nake fadin cewa......zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira 700 kacal*
          	
          	
          	*Lambar asusu:- 6019473875*
          	*Safiya musa abdullahi*
          	*Keystone bank*
          	
          	*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
          	
          	09166221261
          	KO
          	08187255862
          	
          	*Al'ummar qasar nijer *
          	
          	*2349166221261*
          	*Safiya musa abdullahi*
          	*NITA*
          	*CFA 500*
          	
          	*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
          	
          	09166221261
          	
          	
          	*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
          	
          	*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
          	09166221261
          	
          	*SHAIDAR BIYA*
          	09166221261
          	
          	*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
          	
          	*QASAITA*
          	
          	*HUGUMANKU CE*✍

huguma

 *LU'U LU'U!!!*
          *_(THE DIAMOND)_*
           
          
                *_Idan batun kebantacciyar daraja ake.......kima martaba da tsada LU'U LU'U na musamman ne cikin nau'in dukkan wani abu me daraja!!!_* 
          
          
                  *_Sunsha bamban ta kowacce irin fuska zubi tsari da kuma DUNIYOYI_*
          
          *_A lokacin data duqufa wajen laluben ZINARE,ga nata zaton shine mafiyin daraja saman kowacce kadara me kima da daraja.......sai tayita tattake LU'ULU'UN dake da wata irin lullubabbiyar daraja a muhallin da tunaninta bai taba ruska ba_*
          
          *_Ita keyin alfarma a duniyarta......saidai kuma a wannan karon cikin rashin sani me alfarma aka yiwa alfarma_*
          
          *_Ta kowacce fuska bata da gami da wannan tsarin.......wannan rayuwar......wannan yanayin,har a ranta tana jin ta tserewa wannan MATAKIN ta zarta wannan muhalli da gurbin.......saidai kuma kash!......._*
          
          *_Abu daya da bata sani ba.......abu guda ke zagayawa cikin wadannan jikkunan......abu guda jininsu ke harbawa.......SHINE LU'ULU'UNTA_*
          
          *_QASAITACCIYA CE!!!_*
          
          *TAFIYAR TA MUSAMMAN CE*
          
          *_SALO NE NA IZZA DA MULKI ZASU MAGANTU A WANNAN FAGEN_*
          
          *_GWAL KO LU'U LU'U?_*
          
          *_WANNE ZAI RINJAYI WANI?_*
          
          *Cikin martabawa da karramawa nake fadin cewa......zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira 700 kacal*
          
          
          *Lambar asusu:- 6019473875*
          *Safiya musa abdullahi*
          *Keystone bank*
          
          *KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
          
          09166221261
          KO
          08187255862
          
          *Al'ummar qasar nijer *
          
          *2349166221261*
          *Safiya musa abdullahi*
          *NITA*
          *CFA 500*
          
          *SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
          
          09166221261
          
          
          *GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
          
          *MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
          09166221261
          
          *SHAIDAR BIYA*
          09166221261
          
          *_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
          
          *QASAITA*
          
          *HUGUMANKU CE*✍

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
          
          
          Book2 
          Is paid 
          
          Normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Page 5-6
          
          
          I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
          
          daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu, 
          Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
          Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
          
          Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan  ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Mom Islam ce 

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
               
          
          Mom Islam
          
          
          Page 32-33
          
          I just published "Chapter 33-34" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=684dd95b295d8c854be849af
          
          Tun ɗazu Talatu take gurin a tsaye, sbda ta zo kiran anty Tasneem ta ji Junaid yana ta dagargazo kalamai, mutuwar tsaye tayi lokaci guda ta sauke numfashi, ita dai bata san menene so ba, sannan bata san me akeji game da shi, janye ƙafafuwanta tayi, gudun kar anty Tasneem ɗin ta fito ko mijinta, suyi mata wata fassarar, kai tsaye bedroom ɗinta ta wuce, ta zauna tayi shiru.
          After 1week
          Alhmdllh Talatu ta fara nutsuwa sannan komai nata ya sauya, sbda ta rage guje guje da rawar kai, su kaɗai ne a gidan sai ƴan aiki, ko da yaushe idan anty Tasneem zata shiga kitchen tare suke shiga, sannan ko waya zatayi da mijinta a gaban Talatu takeyi, wani lokacin ma Talatun ce ma zata ji kunya itako anty Tasneem ko a jikinta...!
          
          Domin samun more pages kuyi following ɗina a Arewabook danna blue link
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Ga wanda basa Arewabook ga link na Wattpad hilis ayi following ɗina 
          https://www.wattpad.com/user/Momislam2021?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefriends
          
          
          Mom Islam 08141799224