sawwama14

Hello fam. ..
          	It has been quite a long time, I was thinking of rewritting my novels, remove some parts and add some scenes. 
          	What do you think? 

delayo26

@sawwama14 Dan Allah inason magana Dake ne.
Reply

Momislam2021

*FALAK*
          
          _Chapter 15-16_
          
          https://arewabooks.com/chapter?id=6409e9ed2cc3a6a1a2a158c2
          
          "Hubby Albishirinka?"
          
          Sheik ya cire wayar daga kunnensa ya Kuma mayarwa kana yace "dawa nake magana?"
          
          "Da Falak"
          
          Sheik ya zaro ido kafin yace "goro"
          
          "Bari sai nazo please koma meye naji kya gayamin"
          
          Ta katse kiran tare da rugawa da gudu taje gurin Ummu ta rungumeta tace "Ummu sheik ze zo Ummu kiyi masa girki mai dad'i..."
          
          08141799224

Momislam2021