(¯'*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿'°¤,¸.•*´¯)
*🌹HAR ABADA🌹*
*(bazamu rabeba)**LOVE &* *FRIENDSHIP*
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
Follow me on Wattpad @ayeeshatmuhd*RUBUTAWA*
*UMMU NAJMA*
*DEDICATED TO*
*MAMAN MAMY SHALELE AND BEELAT SARAUNIYA*Wannan shafin naku ne
*Khadeejaht hydar*
*Young novelist*
Da
*AbdullAiimar* na gode da dawainiya Allah ya saka da alkhairi54🍎
Da akazo tafiya dinner har gida aunty Sumayya qanwar dad tazo da motan da za'a dauki Feenah Amman firr taqi zuwa Dan batasan mai zuciyar ta zai sakata ta aikatawa ba idan taga Ahmad dinta da wata.
Shima Saida mom ta saka shi a gaba kafin ya yarda ya halarci wurin dinner, duk Yanda su Amir suka kada suka rawa su shiga mota Daya yaqi, hakan baiyi ma Amrah Dadi ba taso ta fito riqe da hannun Mr handsome dinta ta gwada ma qawayen ta kalan mijin da ta aura, a haka dai suke Isa venue din dinner party.
Bayan motocin su sun tsaya yaja ya make cikin mota Imran yaji dadin hakan da yayi Dan yafishi tsanar Amrah sai qara zuga shi yayi Mata wulaqanci yake yi, abokin su Amir ne ya qaraso jikin motan da Ahmad yake ciki yayi knocking Glass din window Ahmad ya bude Yana kallon shi fuska babu walwala.
"Ahmad ka fito Mana ga amrya na jikin mota tana jiran ka"
Yamutsa fuska yayi yace
" Kuce Mata ta qaraso Nan wurin ta same ni ko batasan nine gaba da ita bane?"" Gaskiya guy dinnan baka da kirki bafa Haka kayi a auren ka na farko ba, Yanda ka dinga naniqe was ummin Abdallah kamar Zaka shige cikin ta shine zakayi ma diva wulaqanci?"
Tsaki yaja ya daga glass din motan ya cigaba da Danna wayar shi, ganin haka yasa Amir ya koma ya fada ma Amrah saqon Ahmad, batayi musu ba taqaraso wurin motan shi ta tsaya har ya Gama Jan ajin sa ya fito suka jera tare sunzo shiga cikin hall din ta saka hannun ta cikin nashi da sauri ya zare hannun shi tare da jefa Mata wani wawan harara, ya toshe da baqin glasses yayi gaba.
A dole yasa Amrah ta dinga sauri suna tafiya a red carpet kaman ba amarya da ango ba, Imran da Eesher da tazo ganin kwakwaf sai dariya sukeyi sunga ango yasha no respect ga salon bariki da ya fito ma amarya dashi, saboda gulma har daukan video Eesher ta dauka ta tura ma Feenah itama da tagani Saida ta Dara, hayaty ba sauqi.
Gaba Daya bikin suna zaune aka qarasa shi Dan Saida Ahmad yasa aka kashe ma MC warning kada ya kuskura ya Kira amarya da ango.
Washe gari
Bayan an Gama sauran bidi'o'i an kawo amarya gidan ta Feenah da fara'a ta tarbe su ta nuna musu halin girma Dan abubuwan data gabatar musu naci da na sha da tsaraba da Yanda aka kwallace gidan ya matuqar Basu mamaki kaman ba kishiya aka kawo Mata ba.
Aunty Sumayya ne ta matsa musu akai Amrah part din Feenah ai musu nasiha da Jan kunne saboda itace uwar gida Amman su samm ba haka suka so ba Dan suna ganin idan akayi hakan kamar an gwada Feenah tana da wani daraja ne, ana magana Amrah na zaune gata ga mom a kujera daya ta toshe da earpiece tana chatting ta cikin mayafin da lullube ta dashi na dole.
YOU ARE READING
HAR ABADA (Under Edition)
RomanceRafka uban tagumi yayi cike da takaici yace. "I hate you Feenah" Saida tayi wani murmushin jin daɗi kafin tace "I hate you too Mr arrogant" ............. She is just a common girl with true friends and a simple life. But he felt offended by her the...