Broken by Fatima Bala
NOT A HALAL LOVE STORY🍂
In the bustling city of dreams, Asad, a reserved workaholic, finds his world turned upside down when he locks eyes with Layla, a vivacious law student. Asad's heart races, setting off a chain of events that challenge his introverted nature. Will he break free from his quiet shell to pursue the captivating Layla? Layla...
Zumunci abu ne mai matukar muhimmanci, Wanda saboda muhimmancinsa Allah SWT ya yanke rahamarshi ga Wanda ya yanke shi...
labarin akwai tausayi,daga farko,amman akwai zazzafar soyayya daga karshe,ku shiga ku karanta nasan ze kayatar daku.
بسم الله الرحمان الرحيم In the name of Allah most beneficent most merciful. This book is dedicated as a sadaqatul Jariya to my late Father .
Karka nuna dan yatsa akan kalar rubutun da Alkalamin kaddara yaima waninka. Baya tsallake kowa, naka a rubuce yake tun kamun samuwarka. Karkace zakai dariya akan kalar shafin rubutun Alkalamin kaddarar wani, a duk minti daya na rayuwarka sabon shafi yake budewa, waya san ko cikin shafukanka akwai rubutun dayafi nashi...
shekara biyu da rasuwar mamana, banda kowa a duniyar nan bayan Babana Da Mijina sai qanwata fauxiya, bansan wa xan kaiwa kukana ba ya share min shiyasa ko aiki naje banda tunani sai na Babana Da Mijina babu wanda baya fuskantar challenge(qalubale) a rayuwa, and is up to us to accept such challenges mu bita da duk fusk...
Labarin wasu mata guda uku mabanbanta asali da kaddara ta hada su a yayin da suka dauki aniyar yiwa talauci gudun fanfalaki. Sai suka fada karuwanci..duniya ta zo musu a tafin hannu har suke zaton tafiyar ta kare. Ku biyo su tsakanin Niger da Nigeria mu ga yadda za ta kaya! Mai tafiya..wani guzuri ka tanada??????
💝 BANAJI BANA GANI 💝 A very loving and romantic hausa novel. Its about a young lady who loves a guy that doesn't deserve to be with while everyone rejects him but she still focus on her love for him and can't listen to anyone even after being married to her close childhood friend. Follow us to know how Sadia will en...
Littafi ne dake magana akan soyayya da illarta, wulakanta mutane da kuma tozarta tasu , nuna isa da girman kai..da kuma illar tsafi da shaye shaye...Littafine dake nuna cewa shi so gamuwar jini ne, kaunata da soyayya gaskiya ce sai dai bakowa ake zurfafawa a sonsa ba, duk inda kake arzukin ka da kyanka bazasuyi maka k...
Husna Yarinya ce da mahaifin ta yarasu, tana hannun mum dimta for some years, Sai cousin dinta sa'id ya buk'aci ya riketa, sa'id mutum ne mai kwarjini, zumunci da ilimi mutum ne dayake mutukar son soyayya Amma matarsa bata'iya ba! SA'ID yana mutuk'ar son husna kamar ya mutu tun tana karama, ita kuma husna A uba ta dau...
Join me as I tell you the story of the timid and naive Safaa.. And how her moderate life took a turn within a blink of an eye...