SULTAN MERAH
Story of a young blind Fulani girl👸🏻
AUREN FARI* 💑 0⃣2⃣4⃣ *DAFATAN ZAKU SAKA TA ADDU'A AKODA YAUSHE HAJIYA RABI BADAWI MAMAN IBRAHIM DA NURY* .............. *Ke tsaya* ya daka ma umaimah tsawa, ya isa gun mamee da sauri , kiyi hakuri mana. Na ce kamun laifi ne? Tunda ka rainani to bazata kara rabarka ba har ka gana mata azaba......wace azaba...
a shekarun baya shekaru dari da hamsin da suka shud'e150yrs back anyi wata sarauniya mai suna asma'u yayinda tazo musu da sauyi na ban mamaki, bayan rasata sun shiga damuwa sosai, amma bayan shekara d'ari da hamsin aka kara haifo wata asma'un wanda suke saka ran ta kasance musu waccan asma'un.
ABU IRFAN is my world i vow to love him till eternity... Inason ki deejah bazan ta'ba dena fad'a miki hakan ba... Na rantse ko ina masarsarar mutuwa se na ga bayan zaman kamal da deeja...