*NA KASA JUREWA*
Book2
Is paid
Normal group 500 vip 1k
Account number 3175689751
Name Zainab Habibu first Bank
Shaidar biya ta wannan number 08141799224
Page 5-6
I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu,
Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan ga link nan
https://arewabooks.com/u/momislam11
Mom Islam ce