KhadeejaCandy

Assalamu Alaikum...
          	Bari na aje muku wannan. Sai mu hadu a comments section.
          	
          	You won't regret reading it In Shaa Allah  ❤️
          	Okay bye   
          	https://www.wattpad.com/story/215276233

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
              Mom Islam 
          
          _Book2_
          Page 19-20
          
           *BONUS *
          *BONUS *
          
          
          _Abishirinku masoyan Littafin nan mai farinjini wanda kuka fi sanin sa da suna *NA KASA JUREWA* Yau dai ga babbar dama ta samu, nace ba idan kina ɗaya daga cikin masu son karanta littafin yau dai nayi bonus, wanda nasan zai faranta ran masoya, daga yau zuwa kwana uku zaki samu littafin a ɗari uku kacal VIP kuma a ₦600  zaki tura da kuɗinki ta wannan asusun dake ƙasa_
          
          *BONUS *
          
          Normal group ₦300  Vip 600
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
          
          
          
          Book2 
          Is paid 
          
          Normal group 500 vip 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          Page 5-6
          
          
          I just published "Chapter 5-6" of my story "NAKASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=687eee1a8f8a07b083199a4c
          
          daga ƙarshe dai tsintar kanta tayi a part ɗinsu Fulani, ta daɗe a tsaye tana kallonsu, saboda babu abinda suke ambata sai Murad, Fulani ce take cewa "da zarar Ruma ta auri Murad tana aihuwa zasu kashe shi, dan sunada tabbacin lokacin mai martaba ya mutu, sai suyi wadaƙa da dukiyar su san ransu, 
          Inuwarta tana tsaye Fulani ta gani, ta zaro idanu, cikin daka tsawa tace "ke daga ina kike sannan mai ya shigo dake gidana?"
          Sosai ƴan hanjin cikin Gudidi suka kaɗa...!
          
          Masu Arewabook book kuyi following ɗina akwai more pages acan  ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Mom Islam ce