Assalamu alaikum!
To my new followers,thank you for following
To my amazing beautiful followers,thanks for sticking by.I couldn't have got to this level without the help of Allah through you!
I just want to let you know,I do really cherish you!.. I mean all of you
Don't mind me,I just dey use my koyi koyi English from d starting.
Back to Hausa!
Nagode sosai masoya na da irin goyon bayan da ku ke ba ni musamman ma su karanta Hausa novel di na.
Ba ni da ga cewa face nace, Allah ya saka muku da alkhairin sa,Allah ya bar zumunci,Allah kuma ya ba mu ikon aiki da abin alkhairin da mu ka koya a littafin.Ameen
Na bar ku lafiya
Love you loads