👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠👠👠👠
💄💅 *HEEDAYA* 💅💄
*( I KIRARI)*
👝👝👝👝👝👝👝👝👝👝
👠👠👠👠👠👠👠👠👠👠Written by *husba'ahfama*
*IG @officiall_husba'ahfama*
Facebook *Real Husba'ahfama*Follow me on Wattpad *@Real Husba'ahfama*
50-51
Suna hada Ido heedaya tace najip nashi uku
kafi najip yayi magana heedaya tasaki kwanan hannunta tafadi awajan dasauri malam yatashi
yace heedaya meya sameki
yaga komotsi batayi dasauri yadau ruwan dake gabansa yawatsa mata tabude Ido tana dada ganin najip tadada komawa malam
yace waime yake faruwane
su mami najiyo abin dayake faruwa dagudu suka taho
mansir yace Abba meyake faruwa
Adam yace mushiga ciki kunga mutane har sunfara taruwa
mansir ne yadauketa suka shiga ci
Hankalinsu atashe malam yace Dana shigo ciki
najip y shiga suna shiga yashinfideta atabarma Mami sedada shafa mata ruwa take tanamata tofi tadada bude Ido takalli mami
tace kutemakeni wlh kasheni zeyi karku barshi yadada guduwa Dani wlh shine
dukansu suka hada baki sukace waiwaye Yana Ina
Ta nuna najip ganin babu wanda yayi yunkurin daukar mataki ta tashi da kanta tayi waje kitchen ta shiga tafara neman abinda zata dauka wuka ta gani yana kyalli ta dauko tanufo daki inda yake taje ta daga wukan zata caka wa najip Adam da sauri ya rike hannunta ganin tana kokarin kwacewa mansir yasa hannu a Ali ya anshe wukar a hannunta
Heedaya meye haka ina kanki yake mesuka miki suka canzaki gaba daya cewar Mami
"Babu wanda ya canza ni shine ya canza ni shine yake kokarin canza min hali daga heedaya na koma muguwa wlh najip koni kokai da ban tsaneka kamaryanda bana son ganinka yanzu ba indai kanaso ka cigaba da rayuwa a duniya karkazo inda nake dan narantse maka wlh talalahi sena kasheka kamar yanda kasoka sheni wannan shine sonda kake nuna min Adam yarufe mata baki ta kasa magana
Mami tace me yarin yarnan take cewane kogamo tayine malam
yace inaga hakane
Najip yafahimci shitake tsoro ya mike jiki ba kwari setinani yakeyi iri iri a zuciyarsa
yace zantafi Allah yakara sauki
Malam nazifi da Mami suka godewa najip suka sa mishi albarkar
tinani mami abin ya daure mata kai badan bakin ta a rufe ba Allah kadai yasan me take son cewa dan da alamar bata gama fadar abinda zata fada ba ta fada azuciyar ta
Adam ne yara najib waje anan yake tambayar Adam yaushe heedaya tadawo shine yafada Masa sukayi sallama da Adam yatafi gida cikin damuwa yason sanin dalilin da yasa heedaya ta ninka tsanar da take mishi fiye da da
Heedaya tana kuka tace Abba Dan Allah meyake zuwa yiwajanka
malam yace waye
tace najip
yace Allah sarki yaran kirki tinda Kika Bata yake zuwa akai akai mugaisa yacewa Mami shine yaran danake baki labari
tace Allah sarki Dan albarka malam
YOU ARE READING
HEEDAYA( I KIRARI)
De Todokubiyoni dan jin tsagoron lbr me cike da rudani kishiya masoyi yan'uwa dadai sauran su kubiyoni danjin (I KIRARI) daga bakuna daban Daban bari nabarku haka sekunzo