Aysha-Shafiee

Assalamu Alaikum.
          	
          	Fatan kuna lafiya? Pease read my new story 'ZANEN DUTSE'

alimobiles

Please cigaba Allah yakara basira
Reply

fatimaaminu149

@_Humeirah bazamuce kin fi kowa ba Amma de naki ba irin nasu bane keep it up @humaira Allah ya Kara basira da karfin ido
Reply

sparkle-ado

@_Humeirah insha Allah but dan Allah d update should be more
Reply

Momislam2021

*NA KASA JUREWA*
          
               Mom islam 
          
          Book2 
          Page 33-34
          
          I just published "Chapter 33-34" of my story "NA KASA JUREWA"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=688f16a724c3c839917a8159
          
          Tana kukan tana ci gaba da girgiza kanta da yayi mata nauyi, tunda ya fara maganar take ta girgiza masa kai hawaye na zuba, cikin Muryar kuka tace "yah Ma'aruf ba kukan auren da zakayimin nakeyi ba, kukana bashi da alaƙa da auren..."
          Tai maganar tana share hawaye,
          Murmishi yayi tare da kamo hannunta na dama, kafin yace "Aysha nayi miki alƙawarin bazan taɓa barinki cikin damuwa ba insha Allah, bazan taɓa bari kiyi nadamar aurenmu ba, zan mayar dake tauraruwa a cikin mata, zan mayar dake Gimbiya wacce tafi ko wacce mace sa'ar miji...!
          
          Normal group 500 VIP 1k 
          
          Account number 3175689751
          
          Name Zainab Habibu first Bank 
          
          Shaidar biya ta wannan number 08141799224
          
          
          Masu Arewabook kuyi following ɗina akwai more pages acan ga link nan  
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          
          Mom Islam

Stolask

Hi I am a new writer my book was expected by Olympic publishing house, 
          
          Synopsis: Book 1 the conquest
          It is a generational drama set in medieval India. Pages of History chronicles the rise of Tarabai Bhorjan, a fearless and intelligent woman determined to reclaim her family’s rightful throne and unite a divided Bharata under progressive ideals. Born into a lineage marked by betrayal and ambition, Tarabai discovers a hidden scroll detailing the sins of her ancestors and the mutiny that stripped her family of power.In a land fragmented into seven powerful kingdoms, Tarabai’s journey is one of conquest, reform, and self-discovery. From the lush palaces of Bhor to the impenetrable forts of Velagad, she navigates treacherous alliances, battles societal norms, and faces personal sacrifices. Her quest Is not just for power but for a future free from patriarchy, where wisdom and merit prevail over greed and tradition.
          
          https://www.wattpad.com/story/387225022?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_writing&wp_page=create&wp_uname=Stolask

Momislam2021

*_NISAN KIWO_*
          
          https://arewabooks.com/chapter?id=65bd1f3a88cb015808e61415
          
          Idan kinason karantawa daga farko kiyi following ɗina ta wannan link ɗin 
          https://arewabooks.com/u/momislam11
          
          Mom ta jinjina kai kafin taja dogon numfashi sannan tace "Hajiya inaso a ƙarƙare komai da komai na dangane da Anum saboda musan matsaya"
          
          "Haka ne, amma ni a ganina mu fara zuwa hospital ɗin da ita sai asan abinda za'a fara gabatarwa, kinga dole abinda likitoci suka faɗa dashi zamuyi amfani, idan halittar mace tafi yawa a jikinta to tabbas zamufi kowa farinciki, idan ma halittar namiji ce, kuma babu inda zamuyi dole mu rungumi ƙaddara a inda tazo mana"
          Hajiya takai ƙarshen maganar tana mammatsa hannayenta.
          "Hajiya damuwata inji ance Anum mace ce sannan nawa za'a kashe?"
          
          "Karki damu kuɗi ba damuwa bane halittar itace abar tunani"
          
          Mom Islam
          08141799224