22

895 26 8
                                    

💫 SANYI DA ZAFI 💫

     ✍🏻M SHAKUR

EPISODE 2️⃣2️⃣

Dasauri ta tashi tafice alwala tayo tashigo agurguje tasa hijabi ta tada salla tana sallamewa daganan kan daduman ta hango kafan Mama yanda suka kumbura suntum dawani irin sauri ta taso tazo wajen tace "innalillahi" dan yatsa tasa ya nitse akafan yanda jikin Rashida yahau rawa saida ta tsorata tace "Ma.....m" tama kasa magana tsabagen yanda zuciyanta ke bugawa saikuma ta juya a haukace zata fita daga dakin hijabin dake jikinta Mama takama hakan yasa da sauri tajuyo saikuma ta duka, ahankali Mama da bakinta baya motsi sosai tace "kaini nai fitsari nai alwala nai salla" gyadamata kai Rashida tayi da sauri tace "to Mama" tawuce tafita takai ruwa bayinsu sannan tadawo daukan Mama tayi ta dagata Mama ta tashi kafan natama nitsewa yake dasauri Rashida ta zaunar da ita tace "Mama  tsaya nakawo po kiyi fitsarin adaki namiki alwala" ta zaunar da ita tacire hijabin ta ijiye tafice taje chan hanyan bayi ta dauko po ta wanke tadawo dakin da taimakonta Mama tayi tai tsarki tadauko tafito tadawo ta goge wajen tass sannan tamata alwala ta daura ta kan dadduma dantai salla hannunta Mama takama tamata murmushi tace "relax babu abinda zai sameni daga hannunki inajin yanda zuciyanki ke bugawa" kallonta Rashida tayi idanunta sun cika da hawaye baki tabude zatai magana saita kasa tafashe da kuka tace "Mama wlh ina sonki Mama, Mama kene rayuwana gabaki daya Mama kiyakuri kiji sauki I know damuwana yasa BP ki yatashi bare naje nakira Musa yaron Baba Liman ya kaimu asibiti, Mama kiyafemin wlh wlh wlh bazan kara saki magana ba, Mama kina cewa nabari nabari kinji Mama wlh na rantse da Allah" dayan hannunta Mama takai saman fuskanta ta goge hawayen dasuka zubo ahankali Mama tace "come" matso da fuskanta tayi kiss Mama tamata a goshi muryanta chan kasa tace "I love you Rashida remember this always konai fushi dake bahar zuciyata bane kinji, stop crying I will be fine muje asibitin jeki kira Musa" tai maganan tana kara goge mata fuskan tass tashi Rashida tayi tadauki hijabinta tafice daga gidan, gidan Baba Liman tawuce a kofar gidama taganshi ganinta yasa kafin tamayi magana yace "lafiya?" Ahankali tace "Musa nazo kira yakaimu asibiti jikin Mama yatashi" ahankali Baba Liman yace "Subhanallahi Allah yabata lpy jeki kimtsa zan biyoshi muzo" juyawa tayi takoma gidan Mama nakan dadduma kallonta tayi da kafafun dasuke amike kaman kara kumbura suke every minute, wata yar jakarsu ta dauka ta shiga debama Mama su t-shirt da zani she's a student doctor she know case din Mama is not something daza'a sallamesu gobe, tadau zanin gado wankakke da hijabi itama tasa yan kayanta dan daga wajen zata dinga zuwa department dinsu ta kwaso duka kudin dasuke dashi tashiga kirgawa gashi sun kashe kudi akasuwa ranan salla, Mama sai kallonta take yanda jikinta ke rawa kaman tamata kuka tadai daure bataso ma tanuna mata kalan azaban datakeji saisa take daurewa sunayen Allah akwai take kira abakinta, 85k sukedashi tadauki wayanta tanada about 51k a account, jakan makarantan da da komi keciki tagoya ta gungura jakan takawo tsakar gida daidai lokacin an buga gate dasauri ta gungura box din waje su kasa a keke ahankali tace "Musa zoka tayani mu dauketa bazata iya tafiya ba" daga Musa har Baba Liman biyota sukai ciki, Baba yakalli Mama da idanunta ke a kulle sabida tsananin ciwo yace "sannu da jikin Maman Rashida sannu" gyadamai kai tayi batare data bude idanubta ba, Baba Liman yace "kawomin ruwa Rashida namata addu'a" dan yana ganin Mama yasan ita kadai tasan metakeji, kawomai ruwa tayi da sauri karba yayi yayi addu'o'i ciki yabata yace "bata tasha ki shafa mata sauran akafa" karba tayi cike da tsantsan so tace "Mama sha Baba Liman yamiki addu'a" ahankali Mama tabude idanunta dasukai jazur tadaurasu kan Rashida tadan bude bakinta kadan samata ruwan Rashida tayi tasha kadan sannan ta tsiyaya a hannunta ta shafa mata a kafafun sannan ta ijiye a gefe tace "Musa zoka tayani" zuwa yayi atare suka daga Mama tsaye sannan suka dauketa chak suka fita da ita a keke suka sata dawowa ciki tayi tadan gyara ko'ina agurguje sannan tadauko key tafito ta kulle gidan da kofansu tazo tashiga keke tazauna Musa yatada keken Baba Liman yace "duk yanda ake ciki kinkirani, Allah baki lpy Maman Rashida" Ameen Rashida ta amsa Musa yaja keken itakuma tashiga kiran HOD nata wacce suke kira da Mrs Bugaje wacce take Doctor Mama, kusan a kira nabiyu ta daga sabida girkin salla yau yawon salla, tana dagawa tace "Rashida how are you sorry ina kitchen ne I missed call naki is everything fine"? Ahankali tace "Ma jikin Mama ne kafafunta sun kumbura sosai she's in pain muna hanyan tafiya hospital" Dasauri Dr Bugaje tace "take her to A & E, she must be treated as emergency, bari I will call Dr Usama yau ina off but I will come once na gama girki for my family, don't worry okay Maman ki will be fine" gyadamata kai Rashida tayi tana sharce hawayen dakeson zubomata daga idanu sannan ta katse wayan, suna kaiwa asibiti A & E tawuce ba'asa sun jira anything ba sabida Rashida is a Dr aka sa Mama agado akai ciki da ita Dr Usaman yazo Rashida takasa komi, all ciwon Mama tadamata da hankali yake but hakanan she's getting a special vibe daga wannan kaman zaifi kowannne worst duba da kafafunta tana tsaye inda yagama dubata, sannan yajuyo yakalli Rashida Dr Usama yazo yace "follow me" binshi tayi ahankali har zuwa office nashi saikuma yajuyo ya kalleta dan murmushi kadan yamata cikeda hikima na manya yace "calm down Dr Rashida sit" tana tsaye tace "tell me meke damun Mamana Dr" Dr Bugaje warned him about telling her anything yabari saitazo hakan yasa yace "is just blood pressure ta yatashi" tana kallon kwayan idanunshi tace "tell me I can handle anything I know People living with HIV (PLHIV) dakuma HBP (High blood pressure) Hypertension sunada significantly high risk of cardiovascular events abubuwan daya danganci matsalan ciwon zuciya da mutuwa, which is thought to be due to a complex interplay of various factors including immune dysfunction, endothelial dysfunction, and inflammatory changes, nasan Mama na is at risk of coming down da stroke, heart attack, heart failure, kumburin jijiyoyin daukan jini na jikinta, taushewan vessels dake daukan jini daga zuciya zuwa jiki, kidney issues, high cholesterol, dakuma matsalolin iya numfashi" hijabinta takama tadaura daura kan fuskanta tana matse idanunta sosai dakeson suyi kuka tace "just tell me wanne daga ciki ke damun Mamana?" Wlh ayanda yaga Rashida shi kanshi saiyaji bazai iya gayamata ba gwara Mrs Bugaje tazo tagaya mata, dan murmushi yace "I actually called you nagaya miki yanayinki din nan zai saka Maman ki cikin tashin hankali, calm down Mrs Bugaje is coming wuce kitafi" wani irin kallo tama Dr saikuma ta tashi tawuce takoma A&E din tazauna kan kujeran dake gaban gadanso takalli Mama da idanunta ke kulle sai bakinta daketa motsi na la'ilaha illallah tanashan azaba takai hannunta takama tarike gam, kawai she's just looking at Mamanta feeling pains she wish itane akan gadon kwance ta dauke ciwon instead of Mamanta, tana zaune awajen wayan jakanta yashiga kara na Mama cirowa tayi taga Liman dauka tayi takai kunne yace "Yaya jikin nata me akace Rashida?" Ahankali tace "Dr Bugaje nake jira tazo gatanan a hanya" anatse yace "kome ake ciki ki kirani Allah bata lpy" ahankali tace "Ameen ta katse wayan" ta ijiye.

SANYI DA ZAFIWhere stories live. Discover now