16&29

432 17 2
                                    

💔CIWON  SO💔
         Na

Hafsat (Hafsy baby)

*No..16*

Nasaudakar da wannan page din gareki ( Mumcy husnah)
Allah yakara lafiya.

Safeeya Gabanta na faduwa tanufi office din Dr Ahmed Tayi sallama yabata izinin shigowa jikinta nadar nadar.

Tace sir ga papers din  OK, yasa Hannu yakarba  Yacemata thank you,   tajuya. Tafita

Dr Ahmed yabita da kallo  Har tajuya tafita,

Muryata kawai dayaji yasa shi wani farin ciki. Da nishadi.

Safeeya nakomawa  Meenat tare ta sister wani wulankacin yayi miki ne. Safeeya tace girgirza Mata Kai tace A,a.

Lokacin tashinsu school yayi  sunnufo zasu dauki  Mota  suga Dr Ahmed tsaye wajen Motar shi yana latsa waya,  har suka shiga suka tafi.

Nan ko Ba latsa wayar yakeba kallon safeeya yake Afaikace.  Har sukaja motar suka tafi. Sannnan shima yashiga tashi.(Ciwon so fa yakama Dr Ahmed)

Abangaren Safeeya Kuma har suka isa gida datuno  Kalmar thank you,

Da Dr Ahmed yafadamata sai taji kawai cikin Nishadi, Har wani murmushin farin ciki take.

Suna zaune  Suna cin Abinchi Meenat kecema Safeeya  gaskiya sister nayi mamakin Dr Ahmed,

Safeeya tace wurin me  kenan, tace yadda yacanzamiki mana,

Rannnan fa har tambayar sunanki yayi, yau kuma harda cewa ki tatttara papers kikaimashi,

Bakiji yadda class Ake surutun hakaba Wallahi,

Safeeya saidai tace uhum sukacigabada da cin Abinchi, Bayan sun idar ne  lokacin   sallar La' asar ne suka tashi sukayi.

Bayan sungama sukadawo Falo. Suna Kallon AREWA 24

Suna shirin Muna  Kwarya

Umma daman batanan tafita zuwa  Gaisuwa matar Abonki Abba tarasu a sanadiyyar hadarin mota,

Bangare Dr Ahmed kuwa yana shiga gida ya iske hajiyarsa tayi tagumi  Har yayi  sallama  batasan yashigo ba,

Saida yazauna  yataba Hannunta Sannan ta firgita Ahh Ahmed yaushe kadawo ne, yace nashigo  ita sallama  bakiji Ba,   ne meke damunki Hajiya sai kawai yaga Hawaye sunbiyomata mata, Ahmed yace meke damunki ne Hajiya  harda  Hawaye don Allah  kifadaman kowani laifi na Aikata gareki bansani Ba,

Hajiya saudat tace babu Abinda kayiman Ahmed  Ina tunanin yan uwana Yaya sule, da yaya mustapha,

Tunkafin A haifeka rabon danasu idanuwana Basan suna da raiba ko sun mutu,   nan tabashi Labarin sanadiyar Batansu, Dr Ahmed yaja Numfashi yace  ki kwantar da Hankalinki Hajiya   insha Allah  inda rabon zaku hadu  zaki gansu. Nan ya kwantar. Mata da Hankali,

Yatashi yashiga ciki  yawatsa ruwa yayi sallar la'asar yahau gado. Yakwanta,

Yajawo wayarsa yakira Amininsa wato Hafiz, suka sha firar su irinta Abokai.

Bayan sungama wayar Dr Ahmed  yaruntse idanuwansakawaiyaga  saffeyya nayi mashi Murmushi, Dr Ahmed yayi saurin bude idonshi   yatashi zaune yace Meke damuna Kar dai ciwon so yazautani  ita batasan inayiba ( haka dai kace)

Amma tayaya Zan furtamata ne can kawai naga  yayi murmushi  nikaina Hafsat basan mumrmushi meye ba.

Amma mujezuwa

Saffeya da Meenat ce zaune   Safeeya  nayima Meenat calabar   umma Kuma tana zaune  suna fira jefi jefi  Saiga maigadi yashigo yayi sallama   ya agaidasu  yace  Hajiya wai Ana Neman Hajiya safeeya waje  wani mutum yace nakira  mashi ita, saffeya tace ni Akace kakira, yace Eh,

Ciwon SoWhere stories live. Discover now