21_30

2.2K 102 2
                                    

hermyderh ta tsargu da kallon da suke mata sai
ta dan matsa daga baya ta sauke kanta qasa
tana fadin lokaci bai qure ba xaku iya gyara
rayuwarku xn kuma xabi daya na aura acikinku
matuqar xaku tuba saboda manxon Allah s.a.w
yacewa
Allah s.w.t yace yakai dan adam haqiqa matuqar
xaka roqeni kuma ka qaunace ni to xan gafarta
maka abinda ke kanka na xunubi, kuma ban
damu ba,
ya kai dan adam da dai xunubinka xai tabo sama
sannan sai ka nemi gafarata to xan gafartamaka,
yakai dan adam haqiqa da xaka xo min da xunubi
cikin duniyarnan sannan ka hadu dani ba tare da
kayi shirka dani ba, tor xn xoma ka da cikinta na
gafara.
(makarantana kunemi gafara olways Allah xai
yafe maku idan baka aikata shirka ba kuce
ASTAGAFIRULLAH pls) tayi shiru tana kallonsu,ga
mamakinta sai taga hassan ya miqo mata baqar
leda shima hussien ya miqa mata tashi
yace wannan wayatace bn yrda ki kira wani ko
akiraki da wayata ba, tawace nikadai xn kiraki da
ita,
hassan ma ya yatsina fuskarsa yace nima haka
wayata bn yarda ko dan uwana ki kira da itaba
kowa ki masa amfani da tasa, tayi xuru tana
kallonsu cike da mamaki
tace baxan karbi wayarku ba bana so ku kanku
bana so idan baxaku gyara halinkuba(tor fa
hamida su tagwayen ne bakyaso ga xarah dange
na neman daya ruwa a jallo)
lokaci daya suka ajiye mata ledar agabanta
batare da sun damu da kalamanta ba, ga jamaa
an taru yara da manya sai kallonsu suke suna
yaba kyawun tagwayen maxa, sun rasa gane
wane jinsi ne wadannan yara kamar aljannu, su
mamaki ma suke me sukaxo yi inda hamida
baqar fata kuma talakka,hassan ya maida space
dinsa yana furxarda iska daga bakinsa ya tabe
bakinsa hade da daga kafadunsa alamar kota
xabeshi ko kada ta xabeshi ko ajikinsa dan baxai
bar giyar ba ya juya ya nufi motarsu,
hamida ta bisa da ido tana kallonsa bataji dadin
ynda ya nuna ba ita tanaso ya shiryu ya daina
taji kamar ta kirasa ya dawo dan wlhy tanajin
sonsa kamar me, tana kallo ya shiga motar yana
jiran hussien,
shima kamar yanda hassan yayi haka ya juya ya
fice batare da yayi magana ba tana tsaye taga
sunja motar da qarfi sun bar wurin batare da sun
sake waiwayentaba,
kada dai sunyi fushine suka barta nan da nan
hankalinta na tashi hawaye na soma xubo mata,
ganin kallo ya dawo gareta yasa ta sunkuya ta
dauki kayan ta shige cikin gida......,
ku biyoni mubi yan biyu kyautar Allah, muji anya
TAGWAYEN MAXA xasu bar abinda suke su shiryu
saboda hamida?
Idan suka gyara halayansu dukansu waye xata
xaba?
Hausa novel
[5:12PM, 11/30/2015] pherty: [11:10AM,
11/12/2015] Pherty: 22 TAGWAYEN MAXA
Na fertymerh xarah
Tunda ta shigo gidan take kuka sosai, umma ta
taso tana tmbyrta lfy, da kyar tayi mata bayanin
komai
umma tayi shiru tana saurarenta kawai.........
momy sai faman xirga xirga take a tsakiyan falo
ranta duk a bace ta rasa xaman tun fitarsu hr
uncle dinsu yaxo ya fita bai fahimci komai ba
tana nan tsaye suka shigo a tare hussien ne ya
gaidata hassan kuwa dauke kansa yayi yana
kallon dianing, ta bisa da kallo kafin ta maida
kallonta ga hussien
tace kardai kunje ingawa ne hussien inda waccan
banxar
hassan ya juyo yana kallonta
nooooo momy kidaina kiranta banxa mana
surukar kice fa, meyasa kike hakane?
ta saki baki tana kallonsa cike da mamaki
surukata kace as n how? ban fahimceka ba
ya dubi hussien kafin ya soma kiciniyar cire rigar
jikinsa yana fadin
aurenta xamuyi nida hussien, bakiga munje
neman auren bane
tor waye ta xaba ne?
ya yatsina fuskarsa ya xauna, hussien yace
momy hamida bata xabi ko daya acikinmu but
am sure ni xata xaba danni naji mgnrta xn daina
abinda nakeyi
momy tace hr wani abu kukeyine da bataso
menene shi bansanshi ba?
hassan yayi caraf yace noo ummma kibar wannan
sirrin mune mu kadai ba wnda yasan da shi sai
ita hamida
momy tace hrdani mahaifiyar taku, hr akwai
abinda xaku boyemin amma wata can mai aiki
tasan sirrinku bndani,
ya yatsina fuskarsa ya matso ya kara mata
rigarsa a hancinta
yace momy kiji yanda qauyen k wani wari duk ya
batamin jikina baxan iya cin abinciba sai nayi
wanka na cnxa kaya, duka mutanen ingawa "they
ar not wise they ar ol villagers",inbanda haka
meye nasu na xuwa kallonmu nida hussien,ko
bamuyi kyau bane ko akwai wani sabon abu a
jikinmune (ya fada yana yarfe hannuwansa cikin
yatsina fuska)
baqincikiduk ya taru ya cunkushe mata xuciya ta
juya ta fice a fusace tare da alqawarin sai taga
bayan hamida baxata bar gwarxayen maxajenta
su qare rayuwarsu akan yar aikinta ba
[11:34AM, 11/12/2015] Pherty: hussien yace gobe
xamuje ne,inaso na qara ganinta xn gayamata na
daina neman mata
hassan ya tsare sa da narkakkun idanuwansa
kafin yace
impossible hussien baxa muje gobe ba sai nxt
tym kuma baxan daina ba saboda mace haba dai
macece fa Allah baxan bari ba kuma baxata xabe
kaba, ina ga dama sai na canxata u knw inada
bula bula yan mata kawai they ar not my choice
ne, inason mace mai ilimi, mai iya kula da miji da
boye sirrinsa saboda hakanne kawai nakeson
hamidan kaima ksan ba ajina bace ko turanci ta
iyane?
23
Hussien yaja tsaki
tunda ba ajinka bace kabarmin ita mana dama ni
takeso bakai ba
hassan ya lashi jajjayen labbansa yana kallon
hussien yana dan wani naxari kafin yayi
murmushin da dimple dinsa na bayyana
yace tor shikenan na barma, x not bad kuma ba
abin baqin ciki bane, nida kai duk dayane,
hussien ya dora yatsansa akan dimple din hassan
wurin ya lotsa da hannunsa(yana son dimple din
hassan da yawa yakan tsaya yayita kallonsa idan
yana mgn yanda wurin k lotsaya ko yana cin
abinci, shine kawai banbancinsu dama)
yace dan uwana baxai bar abinda yakeso saboda
niba, nima baxan barta saboda kaiba allura ce
acikin ruwa nidakai xamu gwada sa'a aga wanda
xai cirota
hassan yayi murmushi kawai ya janye hannunsa
daga fuskarsa idan da sabo ya saba da hussien
wurin taba masa dimple, ya juya ya fice batare da
yayi magana ba.
[11:59AM, 11/12/2015] Pherty: *
Tun daga lokacinduk bayan sati sai sunje ingawa
inda hamida tun tana kaucewa tana masu
wulaqanci hr ta fara sakin jiki dasu tana ganin
hakan shi xaisa su daina abinda suke idan suka
saba da ita,
wataran ma hr cikin garin suke xagayawa
mutanen garin na biye dasu suna kallon fararen
mutane
hassan da hussien sun soma jin dadin qauye duk
da hassan bai ida sakin jikinsa ba still yana
qyanqyamin qauyen kuma baya boye w damashi
direct yake komai nasa,
ban manta akwai wani lokaci da suka xo hamida
ta tursasa masu akan sai sun shiga sun gaida
ummanta
kai tsaye hussien ya shiga, hassan kuwa tun
bakin qofar shiga gidan suka soma rigima dashi
akan lallai shi baxai shiga gidnba idan hr sai ya
sunkuya, danme xa'ayi qofa qarama ace sai
mutum ya sunkuya gidan xai shiga
hussien ya juyo yana kallonsa
yace control ur mouth,
hassan yace idan dole ne sai na shiga ka kira
wadannan builders din suxo su qarawa qofar
tsayi inshiga saboda ni mai tsayi ne ba gajare
bane,
hussien ya girgixa kansa kawai cikin mamakin
hali irin na hassan ya shige cikin gidan
hamida ta kallesa idanunta sunyi rau rau kamar
xatayi kuka itadai tana son hassan kome yayi
yana burgeta
tace ahakan kakesona, ahakan xakaxo neman
aurena kana kyamar gidanmu kana gudun
gidanmu,tor waye xai baka aurena kana
wulaqanta arxikinmu, tafashe da kuka ta juya
xata fice xata shige yayi saurin riqo hannunta
sai da yaji wani shock karo na farko a rayuwarsa
da jikinsa ya soma haduwa dana mace yana cikin
hayyacinsa, sai yaji wani iri banbarakwai ya saki
hannunta da sauri yana yarfe hannuwansa
ita kuma idanu ta tsura masa cike da mamakin
lashin hannunsa duk da ita agareta bana farko
bane tunda ta saba riqosa ta kawosa dakinsa
idan ya sha amma yau taji wani daban
batare da yayi mgn ba ya sunkuya ya shiga
kamar xaiyi kuka gani yake an raina tsayinsa
bdan hamida ba baiga wanda ya isa yasashi
duqawa ba
ya sami hussien da umma xaune a tabarma suna
hira kamar sun saba can(baisan umma a tsorace
take da hussien ba kyaunsa ya rudata take ganin
ba mutum bane dan dai hamida tace mutanene
shiyasa ta xauna suna gaisawa amma jikinta hr
kyarma yakeyi)
ganin hassan ya shigo gidan yasa ta xabura daga
xaman takurar da take tajuya tana kallonsu daya
bayan daya ita bataga banbancinsuba ko hasken
fatarsu dayane komai na fuskarsu hr jikinsu da
tsayinsu duk dayane hakan yasata tsorata take
tunanin kodai tayi gamo da aljanine yake mata
gixo da fuska biyu tunda ga kayan jikinsuma iri
daya (wannan karonma hr kallar kayansu iri
dayane) sai ta saki ihu ta shige quryar daki a
tsorace tana karanta amanar rasulu a bayyane
cikin dagawr murya
[12:18PM, 11/12/2015] Pherty: hussien yasan ta
tsoratane da ganinsu sai ya soma dariya hrda
taba hannayensa
24
shikuma hassan sai yatsina fuska yake dama
tunda ya shigo gidan yaga yanda yakee ya koma
da sauri hamida ta maidoshi, kusan sau uku yana
shigowa yana fita hamida na maidoshi da kyar ta
samu ya qaraso ciki tor gashi tsohuwar ta qara
bashi haushi ta maidashi wani dodo tana ganinsa
xata wani shige daki tana addua
da kyar hamida taje ta lallaso umma ta fito da ita
suka gaisaa tsatsaye da hassan
yace noooo hamida am sorry amma i cant live in
dis environment, hussien a juya yana kallon gidan
baiga wani abin qaxantaba ko ina tsaf tsaf kafin
yayi mgn tuni hassan ya juya ya fice yana isowa
qofar gidan ya manta da sai ya sunkuya yasa kai
ji kake goshinsa ya buga wurin gauuuuuuu ya
saki qara hannunsa a goshinsa suka fito suka
samesa yana ludda wurin oh gosh, chaiii..... Allah
baxan qara shiga wannan gidanba idan bxaa
qarama qofar tsayi ba, ya duqa ya fice a harxuqe.
Hamida tafito tare da hussien ta rakasu suka
dauko kyautarsu da sukaxo da ita takalmine
masu kyau komai iri daya banbancin kalace kawai
dama haka suke mata kyauta duk abinda xasu
bata iri dayane sai dai su banbanta kala, idan
sarqace iri dayace sai dai dayan tanada digon
baqi wata digon ja ko wata kala, idan atampha ce
xane iri daya banda kala, lace, englishi wears
e.t.c duk iri daya suke bata kuma lokaci daya, su
basu yarda suyi hassadar junansuba basu son
cikinsu ace wani yafi wani sunfiso ace dai dai
suke, komai xasuyi sai sun shawarci juna .
da hakan sukayi sallama suka fice, taje ta samu
umma suka soma tattauna xancen
*
Akwai wni lokaci sun dawo daga xaga garin suna
tare su uku suna hira gab da xasu iso gidan
hamida taja ta tsaye idanu a waje
duk suk dubeta alamar tambaya da hannu ta
nuna masu gidansu
momy suka gani tsaye tare da wasu gardawan
maxa ana rushe masu gida
nan da nan hamida na soma hawaye suka qarasa
wurin umma na daga gefe tana kuka hamida
tabungumeta
momy kallo daya tayiwa yan biyu ta dauke
dubanta garesu
hussien yayi qoqarin hanata
[12:32PM, 11/12/2015] Pherty: hasan ya riqosa
yace noo bros, cool ur mind, kabar momy tayi
abinda takeso ko xata sami rest of mind,
mahaifiyar muce idan wannan abin xai sata farin
ciki kabarta tayi taji sanyi a ranta
hussien yayi shiru lokaci daya suka sa dark space
dinsu suka sarqe hannuwansu a qirjinsu hade da
jinginawa jikin motarsu suna kallonsu
sai da momy tasa akayiwa gidan kaca kaca aka
rushe komai sannan ta shiga motarta mutanenta
na bayanta suka bar garin ingawa
hussien yaciro wayarsa ya matsa daga gefe
shima hassan haka yayi
suna tsaye suna kallon yndasu hamida ke kuka hr
ma'aikatan da suka kira suka iso kusan kashi
biyu kowa ya kira nasane
hussien yace tor duk su hada hannu suyi aikin
tare shi yayi masu bayanin yanda yakesonbgidan
kafin ya juya yana kallon umma
yace umma kuje maqota ku xauna hrna wasu
kwanaki kafin agama ginin
umma ta shiga wani gida tana hawaye
hassan sai kallon hamida yake tana sharar
kwalla, abin nan dayaji ranar daya riqa hannuta
shi yakeson ya qaraji idan ya riqa hannunta , bai
tabajin irin wannan abinba shiyasa yakeso ya
qara taba hannu yaji ko xaiji,
sai ya juya yana kallon hussien da hankalinsa na
gun aikin da ake, ya nufi inda hermyderh k tsaye
yana wani yatsina fuskarsa.
Hausa novel
[5:15PM, 11/30/2015] pherty: [3:40PM,
11/14/2015] pherty: 25 TAGWAYEN MAXA
Na fertymerh xarah
Yana isowa dab da ita sai kuma yaja ya tsaya
yana jin nauyin tabata abinda bai saba yiba, ta
share hawayen ta tana kallonsa
sai ya dauke kansa yana kallon wani gun, still
shaidan na qara tunxurasa ya tabata ko xaiji
wannan abin dayaji
dayake komai direct yakeyinsa sai kawai ya riqo
hannunta itama tabisa da kallon mamaki
mtsew yaja dogon tsaki yana fadin banji komai ba
fa, ya saketa yana yatsina fuska
bata gane meyake nufi ba illah kallon mamaki
datake masa
a xuciyarsa yace kodan wancan karon nina bata
mata raine tunda yanxu momy ce tasata
kuka,kenan idan momy ta tabata xataji wannan
shock din
tor shi ynxu mema xai mata ya bata mata rai
yatabata ko xaiji
hussien ya qaraso yana fadin nagaji muje gida,
hamida kishiga gidan da umma ta shiga hr gobe
idan mun dawo,
a sanyaye ta gyada kanta tana kallonsu suka
shiga motarsu suka fice
[4:54PM, 11/14/2015] pherty: tym din da suka iso
gidan kamar momy na jiransu ne ta soma balbale
su da masifa, fada take ba kakkautawa abinda
basu taba ganiba sai suka harde hannuwansu
suna daga tsaye suna kallonta hr tagama
hussien yace kiyi haquri momy mundaina tunda
bakyaso, baxamu sake xuwa guntaba kuma
munjaye mgnr mu ta neman auren hamida amma
momy Annabi mohd s.a.w yace wanda bai jinqan
mutane Allah baxai yi jiqansaba mussaman
talakawa
hassan ya janye hannuwansa yana kallonta
yace kin mantane momy Annabi mohd s.a.w yace
wanda ya tausayawa mutum koda dabbobi ne
Allah xaiji qansa a ranar tsayuwa, c'mon momy
bnga abin fada anan ba bnga dalilinki na son
wargaxa rayuwarsu ba idan mune bakyaso da
hamida shikenan mun barta , ya juya ya fice
hussien ma yabi bayansa.
Bayan kwana biyu momy na xaune da xuqa
xuqan yan mata ya'yan abokantane su ta xabawa
yan tagwayenta ko wacce ba laifi tana da irin
nata kyau kuma sunaji da kudi
yan biyu suka shigo falon suna tafe suna dariya
kamar basuda wata matsala a xuciyarsu
gabaki daya yan matan sai da suka rude basuyi
tsammanin kyawunsu da kwarjininsu xai rudasu
haka ba sai kowacce ta sallamawa xuciyarta
basu kulasuba suna tafe suna hira abinsu gab da
xasu shige sashensu momy ta kirasu ganin ko
kallonta basuyiba
cak suka tsaya suna saurarenta batare da sun
juyo ba
tace kuxo nan nace ba mgn nake maku ba, suka
dubi juna suna yatsina fuskarsu kana suka tabe
bakinsu suka juyo suka dawo tsakiyan falo sunyi
tsaye sun xuba mata idanu
tace kun shigo ba sallama baku gaidani ba
ballantana kusan da yan'matan dana xaba maku
ku aura
abinku da manemin mata yaji ankira mata sai ya
juya yana kallonsu da sauri hussien kenan
hassan kuwa tabe bakinsa yayi shi bai kallesu ba
kuma shi bai dauke dubansa ga momy ba
hussien ya maida kallonsa gareta
yace momy wadannan fa
ta soma murmushi tana fadin
ka xabi daya hassan ya xabi daya nxt mnth sai
ayi aurenku
ya cije jajjayen labbansa
yace ni bana son ko daya(sai da yan matan suka
tsorata)ba wacce tayimin ban saniba kodai
hassan, ya fada yana kallonsa
hassan ya qara tsuke fuskarsa shi ajin nasa ma
ya hana ya kallesu gani yake girmansa ya fadi ya
tsaya kallon mata
ya dafe goshinsa da hannunsa
gosh" momy kamata xaki nemawa macce kenan
tallata kike
ta harxuqa
tace kada ku maidani wata shashasha mana
kagayamin aibun wadannan yan mata daxakace
ba wadda tayima, kai kuma kake gayamin mgnr
banxa alhali baka dubesu ba
ransa ya qara baci ya juya yana girgixa kansa
yana yarfe hannayensa
yace baxan kalli ko dayaba kuma banason ko
daya
hussien ya tabe bakinsa yana qara qare masu
kallo kamar xai taya dayar bawai da aure ba sai
kuma ya fasa ya juya yabi bayan hassan
iya jin kunya momy taji kunya.musamman da yan
matan suka soma roqonta akan ta lallashesu
sudai tunda suka gansu sunji suna so(yar baqa
ma tayi naci ta barsu)
momy tace karsu damu nan da lokaci qanqani su
dubesu gidansu
yan matan mai suna maryam da salma suka tashi
cike da murna suka fita, momy ta tashi a harxuqe
ta nufi sashensu amma tana murqa qofar falon
tajita qarqame alamar sunsa key
tayi bugun qofar su bude sunajinta sukamata
banxa hrtagama fadanta ta hayewarta sama.
26
kwanaki kadan hr an kammala ginin gidan ba laifi
duk ingawa bamai irin ginin gidansu hamida sai
gashi mutane sun soma bibiyarsu ba kamar da da
ake hantararsuba
ranar da suka shiga gidan an kammala komai
ansa kujeru da duk wani abu na qayata gidan a
ranar kuma yan biyu sukaje batare da sanin
momy ba
wannan karon ba gardama hassan ya shiga gidan
tunda an masa qofa dai dai tsayinsa
mai hali baya barin halin ranar da sukaxo ranar
aka bude gidan su hamida suka tare gadai gida
sabone ko ina tsaftsaf tayis sai sheqi yake ga
qamshi natashi a falon umman amma hassan sai
yatsina fuska yake yn kakkama rigarsa karta
dauki datti
[5:30PM, 11/14/2015] pherty: sai wani kyankyami
yake nunawa hamida na lura dashi ta rasa gane
murdadden raayi irin na hassan
yayi tsaye bakin falo umma dasu hussien nadaga
ciki
umma sai godiya take tana sharar hawaye dan
bata taba tsamani ko mafarkin irin wannan gidan
xai xama nataba
hussien yace ba komai umma Allah xaki godewa
shine yayi maki ba muba
ta juya tana kallon hassan a dan xaman da tayi
dashi ta soma gane halinsa shidai daban ne ta
lura sai wani shan qamshi yake yana qarawa, a
dabi'unsa take banbanceshi da hussien bayaga
haka baxata iya banbantasu ba
tace hassan baxaka xauna bane
yayi rau da idanunsa yana kallon hamida
taxo ta riqa hannunsa da niyar taje ta xaunar
dashi, gogan kuwa sai yaji irin abinda yakeso
yarrrrrr tsikar jikinsa hr tashi take kasala ta
saukar masa hr kusa da umma ta xaunar dashi
duk jikinsa amace ya tafi duniyar tunani wannan
riqonsa kawai tayi yakejin wannan abin tor idan
ta rungumesa fa mexaiji chab sai ya soma
murmushi wanda yaja suke kallonsa cike da
mamaki
dawowar tunaninsa ya dubi inda yake xaune kusa
da umma a hankali ya matsa daga kusa gareta
tace hassan me xn kawo mane
yace ba komai umma nagode
tace a'ah kyautar Allah kagayamin koma menene
xn baka shi inaso ne kasaki jikinka dani kamar
hussien
yace tor tunda kin matsamin kibani hamida ni ita
nakeso
tayi shiru tana naxari idan aurene tafi sha'awar
hamida ta auri hussien yafishi faraa da son
mutane baya kyankyami ko wulaqanta mutum
kamar hassan shiyasa hrta yankewa xuciyarta
hukuncin hussien tabawa hamida ko bayan ranta
shikuma hussien sai yabkwashe da dariya
yace wannan ce matsalar ka hassan
hassan ya harxuqa ya tashi
olryt shiyasa naga umman tamin shiru tunda
baxaku bani ba shikenan kafin suyi mgn tuni ya
fice
hamida ta tashi tabiyosa hr harabar gidan
tace hassan meyasa kakemin hakanan
ya juya yana kallonta
tor menayi daman nasan keda ummanki baku
sona hussien kukeso tor meye abin damuwa
tunda jininane shi kije nabar masa ke
tace meyasa kake wannan mgnr me nayi nida
ummana
yace ai tunda nace ina sonki kema ai bakice kina
sona ba hussien kike so
ta girgixa kanta tana hawaye ba haka bane
kayarda dani ina sonka hassan
yace tor shi hussien fa kina nufin bakyasonsa?
tayi xurr da ido tana kallonsa
tace shima ina sonsa
yayi murmushi alamar yaji dadi
daxu kin riqani naji dadi ynxu kuma ina son ki
rungumeni ingani mexanji(tor fa ikon Allah)
a tsorace take kallonsa idanunta waje
tace in rungume kafa kace....
ya gyada kansa yana murmushin da dimple dinsa
ya bayyana abinda ke qara burgeta dashi kenan
shifa har a xuciyarsa he mean it bai iya boye
abinda k xuciyarsa ba shiyasa yakeyin komai
direct
ta girgixa kanta
baxai yiwuba kadaina wannan tunanin
yace nooooo hamida karkice haka pls bana
neman abu na rasa just for you to hug me inaso
naji wani abune pls
wannan karon jikinta har rawa yake uwa uba
gashi ya tsareta da narkakkun idanuwansa yana
kallonta.......
Hausa novel
[4:37pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: 27
TAGWAYEN MAXA
Na fertymerh xarah
Ta soma ja da baya tana girgixa kanta
tace ai ni ba yar idka bace.....
ya tabe bakinsa hade da daga kafadunsa
yace tor shikenan tunda baxaki bani ba
itama tabe bakinta tayi dai dai lokacin hussien ya
fito yana kallonsu fuskarsa dauke da murmushi
yace hamida kishiga gida umma na jiranki
itama tana murmushi take kallonsa
tace tor shikenan, ta juya xafa fice sai hassan ya
kirata
keeeey.....xo nan, ta juyo tana kallonsa cike da
mamaki kamar baisan sunanta ba
ya qaraso inda take tsaye yavriqo qaramin
yatsanta ya sanya mata xobe, hussien na ganin
haka shima ya tuna danashi yaxo ya riqo
hannunta da hassan k riqe ya sanya mata xoben
a yatsan da hassan ya samata
sai ta saki baki tana kallonsu taya xobe biyu xai
xauna a yatsa daya
hussien yace kada kiciremin xobe kibarshi inda
nasa maki
hassan ya furxar da iska daga bakinsa
yace nima kada ki canxashi daga yanda nasa
maki shi.......lokaci daya suka juya suka shiga
motarsu suka fice
tabi yatsun hannunta da kallo xobe biyu a yatsa
daya wannan ai haukace
[5:16PM, 11/19/2015] pherty: *
Momy sai faman kaiwa da kawowa take a
tsakiyan falonta tasani ba wata hanya daxata iya
raba yan biyu dinta da wannan yar iskar yarinyar
idan har bata halaka ta ba,
mafita daya ce taje ta basu haquri akan abinda ta
masu kana ta roqi alfarmar hamida ta dawo aiki
gidan tana ganin ta haka xata cimma burinta
xata tarwatsa fuskar hamida taga yanda yan biyu
dinta xasu sota suso rayuwa da ita.
Haka kuwa akayi bayan kwana biyu ta shirya aje
gidan da siyayyarta taje inda umma kamar da
gaske hr qasa ta tsugunna ta bata haquri akan
abinda ta masu akwanakin baya
saboda darajar yan biyu dinta yasa umma ta
haqura hrta amince da hamida xata bita amma hr
a qasan xuciyarta bata so hakan ba tayine dan
yan biyu
hr suka xo gidan momy na cike da mamakin
ganin gidansu hamida ginin xamani duk qauyen
ingawa bamai gini kamar nasu abin yabata
matuqar mamaki ta kuma san aikin yan biyu
dinta ne, ta girgixa kanta kawai cike da takaici
tana tuqin motar.
28
Tym din da suka iso gidan yan biyu na falo lokaci
daya suka tashi tsaye ganin hamida da momy
momy na murmushi tace ga hamida nadawo da
ita xata cigaba da kula daku kamar da
hussien ya rungumeta yana dariya farinciki fal
axuciyarsa
yace momy kin kyauta mungode sosai
itama murmushin yaqe kawai take tana kallon
hassan amma ga mamakinta fuskarsa a daure
take sai faman lasarjajjayen labbansa yake yana
wani dauke kansa
hamida hr lokacin bata tantance a wane yanayi
take cikiba batta farinciki da dawowarta gidan
kawai tabi umarni mahaifiyartane
[5:43PM, 11/19/2015] pherty: momy ta shige
dakinta ta barsu nan shima hassan yabi bayanta
tana shiga dakin yana shiga rufe qofar dakin ne
ya sanyata juyowa tana kallonsa cike da mamaki
yana sanye da dark space fuskarsa a daure
hannayesa acikin aljihunsa
kwarjini yayi mata sosai dole yan mata su rude
akansu hr yau bata taba ganin muninsu ba
ta gyara tsayuwarta fuskarta a daure
tace wane salo ne ka bijiro da shi hassan, hrta
kai ka shigo min daki ba sallama
yace noooooo momy keep dat aside inaso
kigayamin dalilinki na dauko hamida kixo da ita
tace bayan kula daku ba wani dalili da xaisa
nadawo da ita
ya xare madubin idanunsa ya kafe ta da manyan
idanunsa
yace ba gsky bane momy, i knw u hate her nasan
ba saboda mu kika dawo da itaba kinada wata
manufa akanta
29
ta nunasa da yatsa cike da mamaki
tace ni hassan kake qaryatawa, ni xaka tasa gaba
saboda mace am.......ya dora hannunsa a bakinta
yace kiyi shiru momy xokiji, yajata suka xauna
bakin gado yana riqe da hannuwanta
yace momy karki cutarda hamida, tana son
tagwayenki tana kula dasu shiyasa tafiki sanin
sirrinsu akan keda kike mahaifiyarsu,
hamida nada ilimi tana samu akan hanya kawai
boko ne dabata qarasaba daxaki taimaka da
kinsata momy,
pls momy karki cutar da ita Allah ya hana na
tabbata a yanayin danaga hamida bada son ranta
ta biyoki ba kamar an mata dolene shiyasa hr na
xargeki,
hamida na neman halal dinta shiyasa hrtaamince
ta biyoki kuma tayi gsky domin annabi s.a.w
yace DALABU HALALU WA JIBBU ALA KULLI
MUSLIM( neman halal dole ne akan kowane
musulmi)
sannan ma momy ki duba dabi'un hamida
kigayamin aibunta da bakyason mu aureta
kigayamana wani abu cikin halayenta dabashi da
kyau wanda Allah ya haramta
[6:33PM, 11/19/2015] pherty: tayi shiru kawai
tana naxari cos babu ita kanta tasani hamida
bata da aibu, hamida yarinyace amma tana da
kyau hali kuma ta sami tarbiya duk da tataso
cikin maraici da quncin talauci amma duk da haka
baisa ta canxa daga kyawawan dabi'ubtaba
hassan yacigaba da fadin momy muna sonta
kibarmu mu aureta ba inda Allah ya hana auren
talaka ki janye wannan aqidar taki pls
ta janye hannunta daga nasa tana firgixa kanta
ganin haka yasa yayi rau da idanunsa kamar xaiyi
kuka
pls momy, ina sonta itace mace ta farko dana
fara so arayuwata idan kin cutar da hamida koma
ki hanamin aurenta am sure nima xn cutu
ta janye hannunsa tana fadin xnyi tunani akai
ya sumbaceta a goshi yana murmushi
yace amma momy ynxu hamida xata rage aiki a
gidannan ko tunda kin qaro maaikata sai abarta
ta kula da mu kawai
nan ma qara tsuke fuskarta tayi ta cire gyalen
jikinta da dan kwalli
tace shima xnyi tunani akai, dai dai lokacin
hussien ya shigo
ta dubesu tana bata fuska bana son wata mgn
kufita pls kada ku dagulamin lissafi
hussien yace dame xamu dagula maki lissafi
momy
kai tsaye hassan yace wai dan nace kada ta cutar
da hamida muna sonta
momy ta dora hannunta a goshinta hassan baida
sirrin kanshi komai xaiyi direct ne
tace dan Allah kufita kuje ku bani wuri
hussien ya fara fita hassan na bayansa.
30
Bayan kwana biyu tun xuwanta gidan taga kamar
komai ya lafa daga yan tagwayen shan giya da
neman mata hrta soma jin dadi sai dai batada
gwani aciki tunda kowane da ranarsa da irib
soyayyarsa a xuciyarta duk da tafison hassan
amma umanta tafison hussien hr ynxu bata
tantance waye nata a cikinsu ba
a wani dare tayi sati biyu da xuwa gidan ta tashi
xatayi nafila kamar ance ta duba window sai ta
tsinkayo hussien na bude gate din gidan ahankali
da sauri ta sauko ta nufi gate din dai dai lokacin
yana riqe da hannun yarinyarsa xasu fita gidan
dan gr ya fitar da mota
jin motsin saukowar hamida ya tayar da momy
daga barci sai ta tashi ta hankade labulen
dakinta tana kallonsu
hamida ta finciko yarinyar daga hannunsa
idanunta jawur ya juyo yana kallonta cike da
mamaki xuciyarsa na bugawa
yace menene haka hamida
tace ashe kai maqaryacine bansaniba ko kasan
alamomin munafiki shine wnda idan yayi mgn
yayi qarya idan yayi alqawari ya saba idan aka
amince masa yayi yaudara,
kamin qarya hussien kaine kafaramin alqawarin
ka daina duk da hassan baimin ba, ka karya
alqawarinka na amincema ka yaudareni sai ta
fashe da kuka
abinka da dare duk abinda suke mgn momy
najinsu kuma tana ganinsu
hussien yace ynxu ni munafuki ne kike nufi
hamida
tayi shiru tana cigaba da kukan da take
yarinyar tace wai cwty wannan wacece who x
she, meyasa take gayama mgn haka bakaa dauki
mataki ba,
hamida ta dubeta da jajjayen idanunta
tace ke wacece dakike wannan mgnr wayeke
menene dalilinki na biyo saurayi hr gidan ubansa
a wannan lokacin kina mace,
mace mai mutunci yar gidan tarbiya a irin wannan
lokacin tana gidan ubanta idan kin gurbata
rayuwarki meyasa kikeson lalata tashi
rayuwar.......keeey ta dakatar da ita
bai lalataniba nixan lalatashi, shine baida tarbiya
bani..........gau kakeji ya dauketa da mari sai ga
bakinta na jini
olryt yau nine bnda tarbiya ko ni xaki dubi
idanuna kigayamin haka
[7:09PM, 11/19/2015] pherty: now get out frm dis
house tun banyi qasa qasa dake ba
ta janye hannunta daga kuncinta tana kallonsa
ranta abace
for now dole ka dakeni ka korani waje saboda ka
gama cin moriyar ganga tunda can farko da kake
xuwa dani nan gidan ai agabanta muke wucewa
meyasa tun lokacin bata hanakaba sai yanxu
saboda itama kanason ka gurbanta tata rayuwar
kamar yanda kamin ko

TAGWAYEN MAZAWhere stories live. Discover now