cikin tsawa yace dan ubanki kigayamin waya fara
saninki kafin ni a fankonki na sameki akan
barikinki kece ma kika bata tawa rayuwar saboda
dake kawai nake mu'amala tun muna karatu
england kika tursasani kika hanamin kula ko
wacce mace sai ke, wannan da kike gani itace ke
iya qoqarinta na ganin na dawo kan hanya na
daina abinda nake amma ke ba maccen xama
bace ke ja'ira ce kuma shaidaniya tir da halinki
bilki
ta fashe da kuka kawai batare da tayi mgn ba ta
juya ta fice daga gidan shima ransa a bace yayi
shigewarsa part dinsa
hamida ta jinjina kanta kawai wato itace ma ta
batasa itace tasashi a wannan hanyar, koda ace
ba itace tasashiba ai shi namijine kuma kome
yayi adone agaresa amma ita da take mace fa?
momy dake can sama tana tsinkayosu tana jinsu
ta cika da imani wato abinda suke aikatawa
kenan tabbas ta yarda da hamida 100% ta yarda
ita kadai xata iya canxawa tan biyu dinta halinsu,
xamnta dasu batasan suna wannan abinba kuna
hamida bata taba faya mata ba, lallai dole su so
hamida suso kasancewa da ita sai taji matuqar
tausayin hamida musamman dataga tayi tsaye
bata shigo gidan ba, tor shi kuma hassan wane
abu ne yake aikatawa?
bata qare tunanintaba taga an hangame gate din
motar hassan ce ta shigo
wannan karon bai sha ba amma ya jibgosu xai
shiga da su gida yayi kicibis da ita
ya bata fuska hade da jan tsaki
yace mekikeyi haka sata nayo ne da xaki wani
tare ni haka,
tace tor meye banbanci da sata tunda baka
aikata abinda kake da raa sai dare ya raba
ya dauke kansa yana wani cije labbansa ya raba
ta gefenta xai wuce bai ankaraba ta sa
hanneyenta ta bige kwalaben dake hannunsa
gabaki daya suka xube suka tarwatse...
keeeey cikin tsawa ya dago yana kallonta
idanunsa jawur baiyi wata wata ba ya dauke ta
da mari kafin ya dafebkansa da hannuwansa duka
biyu yana safa da marwa a harabar gidan
xuciyarsa cike da qunci kamareta da duka yakeji
bata damu da marinba duk da taji xafinsa sai
cewa tayi
idan kullum xaka dakeni kadaina shaye shayen
nan na yarda,
shut up stupid, banxa kinsan ko nawane nayi
asara anan kinsan iyakar kudin dana kashe ne
kinsan kudin kwaya daya da kika fasa
ta girgixa kanta
tace ban san iya kudinsuba amma kagayamin kai
kasan iya adadin xunubin dake kanka akan sune
yace wannan matsalarkice not mind ina maki
mgn akan kudin danayi asara ne?
tayi shiru kawai tana sharar kwallah yaja dogon
tsaki cike da takaici ya juya xai fice sai ga momy
tsaye a gabansa idanunta jawur sai da gabasa na
fadi.
u
[4:37pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [7:48AM, 12/16/2015] Pherty: 31 TAGWAYEN
MAXA
Na fertymerh xarah
Ya dauke kansa daga kallonta yana wani cije
fuska kai tsaye batare da tunanin komai ba ta
wanke fuskarsa da mari ba hamida ba shi kansa
hassan ya tsorata
ya xuba mata manyan idanuwansa da suka rine
xuwa ja,
tace ashe daman haka kuke, ashe abinda kuke
aikatawa kenan bayan idona
[hayaniyarsu na fito da hussien ] kunci amanata
kun yaudari tarbiyata dana maku, hussien
yace momy me akayi n......, bai qarasaba shima
ta wanke fuskarshi da mari, a harxuqe
hassan yace but mum a....... Rufemin baki ta
fada cikin tsawa, kai kanada bakin magana ne
duk abinda k faruwa duk akan idona, sai yau na
yarda hamida alhairice agareni ynxu na fahimci
komai akanta duk qoqarin datake akanku bata
taba gayamin aibunku ba tabbas ta cancanci ta
xamo surukata na janye duk wata aqida tawa
akan mai kudi da talaka amma kasani hassan
bakai ba hamida baka dace da rayuwartaba xn
nemawa hussien auren hamida......,
shima hassan a harxuqe ya katseta look mum
mekike nufi did you hate me for now? Meyasa
xakice haka menayi ne? Ko angayamiki ni bana
sonta ne,
tace a hakan kake sonta kana sonta kake
dukanta,
oh gosh ya dafe kansa da hannuwansa duka biyu
ya juya ya dawo yana fadin nooooo mum ina
sonta wlhy akanta na fara so itace na fara shiga
damuwa akanta pls karkimin haka,
tace duk yanda xakayi sai dai kayi amma baxan
aurama hamida kaje kana cutar da itaba hussien
yafika sonta akanta naga ya haqura da
yarinyarsa hr ya korata waje amma kai saboda
wadannan abin hr xaka daketa ka nuna sunfita
daraja,
33
Tacigaba da fadin, yanxu ina son hamida saboda
son da take maku da kuma son gyara maku
halayya da takeyi shiyasa baxan so cutarda
rayuwarta kamar yadda na qudira a farko ba
tabbas hussien kadai xai iya riqeta amana,
ya soma yarfe hannuwansa yana fadin mistake ne
mum but i promise baxan sake dukantaba kiyi
haquri ina sonta mum pls sai ya fashe da kuka
abinda rabon dataga kukansu tun suna yara,
hankalinta na tashi bama kamar hussien ba da
shima ya riqo hassan din yana kuka,
tace dama kabar kukan hassan nariga na yanke
hukunci xaka auri salma hussien kuma hamida
gobe ma xnje ingawa neman aurenta tare da
uncle dinku
[7:59PM, 11/20/2015] pherty: Cikin daga murya
yace bana sonta nace bana sonta who is she?
34
Ya soma marin kansa da hannun daya mari
hamida ita kanta
hamida a rude take ta fashe da kuka tana fadin
momy pls ki dakatar dashi, xuciyar momy sai
tafarfasa take tana jin xafin halin da hassan dinta
ke ciki amma ta kasa tsayar dashi badan komai
ba dan karyaga karayarta,
hamida ta janye kawaicin dake damunta taje ta
riqe hannunsa dayake marin kansa,
tace me kakeyi haka hassan kadaina pls ya
fincike hannunsa fuskarsa har tayi jawur abinka
da farin mutum,
ya hankade hussien daga jikinsa batare da ya
waiwayesu ba yaje ya shiga motarsa ya finciketa
da qarfin tsiya ya bar gidan, hankalin momy a
tashe
tace kabishi hussien kada yaje ya halaka kansa a
banxa sai ta fashe da kuka,
hussien ya shiga mota ya bishi jikinsa har rawa
yake
hamida kuwa durqushewa tayi qasa tana kuka
kamar ranta, tun fitowarsa gidan yake kuka tuqi
yake batare dayasan inda xaijeba hankalinsa
yatafi qoluluwar tunanin yanda xai iya xama da
wata ba hamida ba ita ya fara so gashi har
akanta yana jiyo wasu feelings da bai taba jiba
tayama xaa kwaceta daga gareshi aba hussien ya
tuba ya daina dukanta baxai qara ba,
ya fashe da kuka qeeeeeeeey yayi qoqarin tsaida
motarsa dataso ta bigi motar gabansa, yayi
qoqarin kwacewa yayin da motarsa ta nufi daji,
gab kakeji ta bigi wata qatuwar itaciya,
hussien yaja wani birki tsakiyan titi ya saki qara
ya nufi motar hassan gashi darene........,
Hausa novel
[7:51AM, 12/16/2015] Pherty: [10:40AM,
11/27/2015] pherty: 35 TAGWAYEN MAXA
Na fertymerh xarah
Mutane suka rufawa motar baya yanda hussien
yaga hassan yasa numfashinsa ya sarqe ya fadi
ragwab sumamme,
nan da nan aka kwashe su subiyu aka nufi asibiti
da su, tym din da hussien ya farfado gadon
hassan ya nufa duk jikinsa jinine ya soma kuka
sosai kamar ransa fadi yake
hassan kada ka mutu kabarni, munxo duniya
atare kabari mukoma atare baxan iya rayuwa
bakai ba, kamar yanda muka xo tare muka rayu
tare kabari mu mutu tare, idan hamidace wlhy na
barma nixan auri saalma pls...,
ya fashe da kuka mai tsanani,
washe gari dole ya buga ya sanarda momy,
aikuwa a rude ta iso asibitin hamida na bayanta
ko mayafi babu
[10:42AM, 11/27/2015] pherty: 36
Innalillahi wa inna ilaihir rajiun shine abinda
momy ke maimaitawa,
hamida kuwa a qofar dakin ta xube hannunta
dafe a bakinta ta fashe da wani matsinancin
kuka,
momy tace nooooo hassan, katashi pls idan
hamida ce gaka gata, meyasa xaka nemi halaka
kanka kan abinda kafi qarfinsa , hamida ta tashi
ta qarasa wurin da yake kwance qafafunsa da
kansa duk jinine dai dai lokacin dr.merah ya shigo
tare da hussien, ya dafe kansa da hannuwansa
duka biyu yanaa girgixa kansa cike da tausayawa
yace saai an masa x_ray saboda jinin dak) fita a
kanssa but actually ya sami matsala a qafafu da
kyaarne idan xai sake tfy akansu
[10:47AM, 11/27/2015] pherty: Lokaci daya duk
suka juyo suka xuba mashi ido cike da tashin
hankali,
momy tace qaryane dr. Dole hassan dina ya tashi
baxai xauna ba qafafu ba, inada kudin daxan fita
dashi waje ayi masa magani, ta fashe da kuka ta
cakumo rigarsa tana girgixashi cikin wani irin
kuka mai tsuma xuciya,
37
da kyar dr.merah ya banbareta daga jikinsa yana
fadin hjy a waje nayi karatu kumaa a waje)nake
aiki ina xagayowa nigeria kasancewarta
mahaifata kuma family dina suna xaune anan
idan kuka cire matata da ya'yana, duk abinda xaa
iya masa acan insha Allah xn iya kuma xn gwada
qoqarina akai
(magana yake cikin isa da qasaita da kyar ma
suke jiyosa yanayi yana yatsina fuskarsa amma a
xuciyarsa kallon hussien yake yana kallon hassan
cikin boyayyen dark space dinsa ya rasa gane
banbancinsu tagwayen kamar aljannu ko taya
suke gane abinsu oho ya tabe bakinsa ya juya ya
fice)
hussien da momy suka soma kuka kamar ransu,
hamida kuwa fita tayi ta nufi office din dr.merah
ta samesa kishingide yana juyi kan kujerar da
yake xaune,
sallama tayi a qasan xuciyarsa ya amsa batare
da ya kalletaba, da hannu ya nuna mata wuri ta
xauna, tace
38
Dr. Da gaske hassaan baxai sake tfy ba, ya gyada
kansa yana kallonta qaramar yarinyace ko meye
damuwarta akansa,ta soma share hawayen
fuskarta ,
yace ko meye damuwarki akansu by main looking
bakiyi kama dasu ba nasan ba qanwarsu bace ke,
kanta a qasa
tace ni mai aikin gidansu ce amma ta dalilina ya
sami wannan matsala, ya xuba mata idanuwansa
cike da mamaki bayan ya xare madubin idanunsa,
(cikin lokaci qanqani ta bashi lbrin komai batare
da shayin saba saboda tasan Dr.Aiman merah taji
labarinsa ga ummanta da momy, taji lbrin
mulkinsa da qasaita)
nan take yaji yana tausayin yarinyar itace mace
ta uku daya soma tausayi a rayuwarsa bayan
matarsa Affiya, sai Dr.fulani da ita
[10:51AM, 11/27/2015] pherty: Yace hermyderh
kada kidamu baxamu iya yimasa abinda Allah bai
nufaa ba, kiyi masa addua -kiroqi Allah bashi lfy
namu shine mu taimaka masa,
39
But i promise u insha Allah xai sami lfy yayi tfy
da qafafunsa kada ki damu
hamida,murmushi tayi tana kallonsa tana
mamakin girman mulkinsa da qasaita tana
mamakin yanda yake furta magana da kyar kamar
bayaso, duk mgnr dake fitowa bakinsa idanunsa
akan laptop bawai kallonta yake ba,
idan bata manta lbrn yarima aiman ba data
qaryata sarautarsa da qasaitarsa(duba mulki ko
sarauta)ta tashi tafice
tana fadin nagode Dr. Ta juya ta fice da sauri
yabita da kallo kafin ya girgixa kansa ya maida
kallonsa ga laptop ,
tana fita office din asibitin tabari ta nufi ingawa
cikin tashin hankali ta sanarwa ummanta abinda
ke faruwa taje taxo da kawunta akan xasuje
asibitin,
harda maigari taaje ta roqa akan yabiyota asibity
abinka da babban mutum saai yaje da mutanensa
ciki hrda liman,
abin yayi matuqar daurewaa umma da kawunta
kai saai dai basu tankataba har suka shigo mota
suka xo asibitin,
har lokacin bai farfadoba sai dai sun sami iyayen
salma ma sunxo salma sai kuka take sosai,
hamida da mutanenta yabawa kowa mamaki
kamar mutuwa akayi, kai tsaye ta nufi inda
hassan ke kwance ta riqo hannunsa tana kuka,
40
tace ina son hassan xn iya xama dashi a kowane
hali koda yaxama nakasasshe bnsoshi dan wata
dukiyarsa ko kyawunsaba sai dan yana hassan
akwai wata kissa inda wani mutum yaxo inda
manxon Allah yace ya manxon Allah shiryardani
xuwa ga wani aiki wanda innayi shi Allah xai soni
mutane kuma xasu soni,
sai Annabi yace guji duniya
[10:52AM, 11/27/2015] pherty: Allah ya soka
kuma ka guji abindake hannun mutane,mutanen
xasu soka,
shiyasa naxo da wakilina kawuna ga mai gari da
limaminsa, inaso a dauramin aure da hassan,
dam xuciyar hussien na buga gabaki daya dakin
aka xuba mata ido bama kamar hussien da salma
dana tsinci kansu cikin wani tashin hankali
ba.........
