A hankali take tfy batare datasan inda take jefa
qafafuntaba , ga jiri datake gani saboda allurar da
aka mata,
tayi nisa cikin tfyrta kamar daga sama taji
tsayuwar motarsa a kusa da ita,
hrtayi banxa kamar baxata shiga ba sai kuma ta
bude ta shiga baya ta xauna a qasa kamar farko,
yaja motar da qarfi xuciyarsa cike da bacin rai,
suna gab da shiga gida ya tsinkayo motocin frnds
dinsu bakin gate din,
yaja wani burki sai da ta fadi taa dubesa a
tsorace shima idanu jawur yake kallonta
yace kifita pls get out kada frnds dina su
rainamin wayo,
da sauri ta fito motar jikinta na rawa shima ya
fito ya xagaya inda ta xauna da tsumma yana
gogewa yana jan tsaki duk tana tsaye tana
kallonsa cike da mamaki hrya gama ya shiga
motarsa yajata da qarfi ya fice,
lokacin da ta iso gidan duk suna harabar gidan
ganinta yasa hussien ya qaraso da sauri yana
kallonta
yace lfy hermyderh meke damunki ne? Ta soma
girgixa kanta tana sharar kwallah
tace banajin dadin jikina, ya riqo hannunta duk ya
dabirce
yace hope kinje asibiti,ta gyada kanta, duk suna
tsaye suna kallon ynda hussien ya rikice akan
village girl, hassan shima abin yayi matuqar bashi
mamaki amma sai ya boye, yaja hannunta suka
shiga ciki suka taradda momy falo sai da gabanta
ya fadi ganin yanda hussien ya riqota amma sai
ta kawarda tunanin
tace meyiwuwa yana tausaya mata ne saaboda
tana qoqarinta akansu,
tace hamiida ya jikin tace jiki da sauqi ta miqa
mata takarda magani,
Hussein ya karba jikinsa na rawa
yace bara naje na siyo mata baijira cewartaba ya
fice da sauri, abin yayi matuqar bawa
[6:12PM, 11/7/2015] Pherty: Momy mamaki,
hamida tayi shigewarta dakinta ta kwanta,
barci mai nauyi ya dauketa koda ya yadawo ya
sameta tana barci ya shafa fuskarta kawai ya
fice,
12
lokaci lokaci yake xuwa dubata bata tashiba,
momy ta kasa boye damuwarta lokacinda suke
xaune su uku a falo ta dubesa,
tace hussien na kasa ganema ko menene
damuwarka da hamida daka damu da ita haka ko
nice ke ciwo baka damuwa haka,
hassan ya tsura masa ido yana so yaji amsar da
xai bayar amma ga mamakinsu biris yayi dasu
kamar baiji ba,
tace dakai fa nake mgn, ya shagwabe fuska ya
tashi yana fadin itama ai tana kula damu so ba
laifi bane dan na kulata ya fice,
hassan ya tabe bakinsa yana kallonta
yace momy tor meye ne na damuwa tunda itace
mai kula damu, meyiwuwa yana tausayinta ne
kinsan sun shaqu fa,
tayi shiru kawai dan tasan a duniya ba yanda
xa,ayi tayima daya mgn daya bai shiga ba, basu
taba yarda daya yayi laifi ko kuma aga laifin daya
sai dai dukkansu,
tace idan hakane kai myasa bnganka ko sau daya
kayi mata sannu ba ana hakane hassan kulawarta
fa na qarqashinmu amanace agaremu itama fa
tana kula daku,
ya tashi idanunsa akan iphone dinsa,
yace noooooo momy haba dai na rasa waxanje
dubiya sai yar qauye mai aikina haba dai
momy,Allah ko asibiti dana kaita nakai xuciyata
nesa ne, bakiga nadaina hawa motar bane, hrna
tura kudin motocinmu amana odar wasu nida
hussien,
tayi kasake tana kallonsa,
tace dadina dakai hassan bakason talaka shiyasa
nake burin naga irin matar da xaka aura ko yar
gidan wacece amma saboda hamida bai kamata
ka ajiye motar kaba yarinyar tana da tsabta gata
kuma kyakkyawa,
ba tare da yayi mgn ba ya fice warsa, tayi shiru
kawai tana naxarinsu.
[6:18PM, 11/7/2015] Pherty: Kwana biyu tsakani
ta soma samun sauqi, tana samun kulawa daga
momy da hussien, ganin ta dan murmure yasa
taje inda momy kan cewa tana so taje ingawa ta
gaida mahaifiyarta kusan wata shidda rabon da
taje,
13
momy tace kiyi haquri hamida hr wani watan idan
yan biyu sunje cameron ynxu idan kinje waxai
kulamin dasu,
tayi shiru kamar bataso haka ba
tace shikenan ta tashi ta fita kamar xatayi kuka,
garden ta nufa tasami wuri ta rakube tana
kallonsa, shi wannan kullum baya gajiya da chtng
olways akan waya daga gefensa whisky ce a ajiye
ta qarasa inda yake ta xauna tana fuskantarsa ba
alamar tsoro a tare da ita, kusan minti goma da
xamanta idanunsa akan wayarsa amma kamar
baisan da xamanta wurinba a xuciyarsa yana
mamakin wannan yarinya dakeson takura
rayuwarsa lokaci da yawa takan shiga harkarsa
yana basarwa.....
muryarta na katse tunaninsa,
tace Allah ya haramta shan...... Ya katseta da
manyan idanuwansa batare da yayi mgn ba,
ya salam ta furta a xuciyarta saboda kyawunsa
ta dan matsa baya,
tace kayi haquri baxan sake ba, idanunsa jawur
yace k wacece k talaka k banxa hr kin isa
kigayamin abinda yafi dacewa dani,
ta girgixa kanta kuskure ne nadaina, yaja dogon
tsaki ya tashi yana hura iska a bakinsa ya fice ta
bishi da kallo kawai, ta san yafi qarfinta nesa ba
kusa ba amma hrga Allah tana jin sonsa kamar
mutuwarta, tana jinsa fiye da hussien duk da
hussien yafisa kirki da tausayi da son talakawa.
A daren ranar misalin sha biyu na dare ya shigo
gidan ya fito daga motarsa yana tafe yana
tangadi, da sauri ta sauko ta nufi sashensu
lokacin hrya shige part dinsa, koda ta shiga ta
samesa yanata kwarara amai ta qaraso da sauri
ta dafashi tana masa sannu, sai da yagama tayi
qoqarin gyara wurin amma sai me gani tayi ya
jawota xuwa jikinsa yana qoqarin rungumarta,
tabbas tasan baya cikin hayyacinsa dan yanda
hassan k kyamarta ba ynda xaayi ya taba jikinta,
sai ta soma kiciniyar kwace jikinta suka soma
kokuwa da kyar tasamu ta kwaci jikinta ta tashi
jikinta na kyarma duk a tsorace take ta juya xata
fice tsantsin amai na jata shuuuuuuu ta fadi
ragwaf,
qararta yayi daidai da shigowar hussien gidan da
sauri ya fito motarsa ya nufi part din hassan inda
yajiyo qarar, yanda ya ganta yayi matuqar tsorata
ga hassan daga gefe a yashe ya taba ta ba
alamar numfashi a tare da ita sai ya dauketa cak
ya fita da ita kai tsaye asibiti ya nufa da ita
[6:26PM, 11/7/2015] Pherty: Sai da ya tabbatar
an bata gado kana ya dawo gida yaje ya sanar da
momy,
ta tashi a firgice,
tace bn fahimceka ba hussien acikin wannan
daren mai yakai hamida dakin hassan, (dama
baxasu taba tona asirin junansuba koda xaa
kashesu koda yaushe cikin rufar asirin juna suke
shiyasa ko mahaifiyarda ta haifesu batasan
cikinsu ba)
14
yacee hassan ne ba lfy yayi amai ya kiratane ta
gyara sai tsantsi yajata ta fadi,
tace subhannallah hassan ba lfy ta sauko da
sauri xataje sashensa yayi qoqarin hanata,
yace momy hassan yasami barci kada ki tadasa
kixo muje asibiti kiga hamida fuskarta duk ta
kumbura, ba dan tasoba ta shiga motar sukaje...,
washe gari da hussien yaxo karban brkfst yasami
hassan xaune yanata faman chttng,
yace amma fa bakada kirki bakaji kowa a gidanba
bayan masu aiki amma baka nemi sanin inda
muke ba, ya tashi idanunsa a wayarsa
yace tor menene damuwata da sanin inda kuke
nima ynxu natashi daga barci fa,
hussien yace hamida ce ba lfy tana asibiti, yaja
dogon tsaki na dauka wata mgn mai muhimmanci
ce ynxu saboda yar aiki bata da lfy kuka damar
da kanku haka,
hussien yace saboda kaine fa hassan yakamata
ka riqa tausayinta mana(sai ya gayamasa
komai)ya qara da cewa ni wlhy ita xn aura kome
momy xatayi sai dai tayi amma talakar nakeso
kuma xn aura,
hassan dai baice uffan ba ya tashi ya fita hussien
yabi bayansa suka nufi asibiti.
Lokacin da suka isa asibitin yanda ya sameta yaji
tausayinta sosai karo na farko a rayuwarsa hr ya
kasa boyewa fuskarsa ta nuna damuwa sosai
koba komai yarinyar na qoqari akansa kuma bata
taba yunqurin tona masa asiri gun mahaifiyarsa
ba, bayanin da hussien ya masa na sanadinsa ta
sami wannan rauni a fuskarta yasa yaji matuqar
tausayinta.
Duk sukayi shiru hr lokacin bata farfadoba, momy
na kallon yanayinsu alamar xaratan maxanta na
cikin damuwa tor menene abin damuwa tunda yar
aikice ba wani gata takeda ba, meyasa
tagwayenta xasu riqa damar da kallonsu,
tace hassan, hussien meke damunku ne sai
faman xagayen dakin kuke kamar nice ba lfy,
hassan yayi murmushin da dimple dinsa ya lotsa
kyawunsa ya qara fitowa,
yace momy hamida ce damuwar mu ai ranar kin
gayamin na riqa tausayinta tunda tana qoqari
akan mu shiyasa muke damuwa akanta ynxu,
hussien ma murmushi yayi (itadai tasan
mahaifiyarsu ce amma baxata banbancee wanda
yafi kyau acikinsu ko hasken fatar jikinsu dayace
farare sol banbancinsu dayane dimple din hassan
wanda ko yayi murmushi ko baiyiba akwai sign
dinsa ko mgn yake wurin na lotsawa) ni momy ba
wannan ne damuwata ba ni sonta nake so nake
ki auramin ita,,,,
kyam ta tashi a firgice jikinta hr bari yake
tace wakake sone hussien?
Yace hermyderh momy,
karo na farko a rayuwarta tun haihuwarsu da ta
dora hannun akansu ji kake gau ta dauke shi da
mari,
tsananin mamaki yasa duk suka xuba mata idanu
dai dai lokacin hamida na farfado,
tace qarya kake hussien baka isa ka auri yar
talakka ba mai aikin gidana idan ma mafarki kake
ka farka, hassan ya qaraso yana yatsina fuskarsa
yace joke apart momy Allah dan wannan tausayin
nata danaji hr naji nima ina sont........,
bai qarasa ba shima ta daukeshi da mari, hussien
ya juya yana kallon hassan cike da mamaki ido a
waje.
Hausa novel
[5:18PM, 11/28/2015] pherty: [7:43PM,
11/8/2015] Pherty: 15 TAGWAYEN MAXA
Na fertymerh xarah
Hermyderh dake kwance tana saurarensu ta
sauko daga saman gado duk hankalinta a tashe
abinda bata taba xato ba hussien
yace me nakeji kake fada ne hassan,
yace abinda kunnuwanka yajiyo ma, idanun
hussien na kada nayi jajur
yace qarya kake hassan, hamyderh baxata so
kaba ni take so ba kaiba, kaida ke cutuwarta kana
muxguna mata, duk bakinda ya furta qi ko ya
dawo ya furta so qaryane dan haka soyayyarka
qaryace, momy ta soma salallami (tun tasowarsu
musu ko gardama bai taba hadasu ba ballantana
fada sai gashi yau xaratan maxanta na fada akan
macce maccenma talaka yar aikinta) hassan ya
soma yatsina fuskarsa
yace tor meye ne abin damuwa tunda ynxu nace
inaso kuma xan aureta(ya kalli momy)hermyderh
nada kyau tana da kyau halayya, ta iya kula da
namiji kuma ta iya boye sirrin kanta dana wani
saboda haka nake sonta domin itace macce
tagari tafi duk wata diyar mai kudi da kike so na
aura,ni momy inason hamyda koda kasheni xakiyi
ina sonta ya juya ya fice, hussien hr ya buda baki
xaiyi magana sai kuma ya fasa saboda bacin rai
ya juya yabi bayan hassan
[8:03PM, 11/8/2015] Pherty:
Momy iya rudewa da tashin hankali ta shigeshi ta
juyo tana kallon hamida dake kuka cikin tsawa
tayo kanta,
qarya kike munafuka baxaki auri ko daya daga
cikin ya,yana ma idan ma mafarki kike ki farga
idan kuma kin asircemin yarane tor wlhy kisaki
kurwarsu kona qasqantaki dakeda qaxamar
mahaifiyarki,
hankalin hamida na tashi ta soma kuka sosai
tana bata haquri kada ta taba mahaifiyarta, momy
tasa qafa ta shurata can gefe cike da bacin rai
tace ada ina sonki ina tausayinki saboda kina
kulamin da yan biyu ashe bnsaniba kinbi kin
asircesu tor wlhy kije ki warware wannan abin
kona halaki kwana uku rak na baki kuma daga
nan karki koma gidana kije qauyenku xnxo na
sameki, ta xaro idanu waje tana kallnta
tace haba momy...., rufamin baki kona tattakaki
anan, kifita rayuwata da tagwayena daga yau, ta
finciki jakarta ta juya a xuciye tabarta nan a
durqushe tana kuka
[8:05PM, 11/8/2015] Pherty: Lokacin da yan biyu
na fita kowa barikinsa ya nufa cike da bacin rai,
17
hassan gun shaye shayensa shikuma hussien gun
yan matansa, ranar hr kusan dare basu dawo
gidan ba hankalin momy ya tashi matuqa amma
tana jin tsayuwar motarsu batare da ta duba
halin da suke cikiba tayi shigewarta dakinta,
kusan kwana biyu batasa su a ido ba duk ynda
xatayi tagansu basa bari duk fushi suke da ita
aganinsu bata sonsu tunda bata son abinda suke
so shiyasa suka qauracemata , a wata safiya
tana xaune a falo cike da damuwa suka shigo
kowane fuskarsa ba walwala, suna sanye da
shadda milk, banbancin dinkinsu kalar xaren da
aka masu aiki dashi, sunyi matuqar kyau ga
gashin kansu ya kwanta sosai, mans pride dinsu
sai sheqi yake, ta tsura masu ido tana kallonsu,
basu taba mata kyau irin na yau ba, yara kamar
aljannu, sai ta daure fuskarta ta dauke kanta
daga kallonsu, hussien yafara gaidata kafin
hassan, amma ba wanda ta amsa,
lokaci daya suka kalli juna suka tabe bakinsu
suna yatsina fuskarsu(dama hassan bai iya boye
damuwarsa ba komai direct yakeyinsa)
yace momy mun shirya xamuje ingawa inda
hamida munaso cikinmu ta xabi wanda take
so,sai kibamu address dinta,
sai taji mgnr banbarakwai wai qarfin hali hr
kusan faduwa tayi wai yau hassan ke mata mgnr
xaije qauye kuma neman wata talakka, ta dubesu
da kyau suna tsaye suna kallonta ko kadan
hamida bata tako qafar yan tagwayen maxan
taba sunfi qarfinta nesa ba kusa ba kuma ta
kowanne fanni, ynxu su a hakan xasuje ta xabi
daya daga cikinsu chab,
hassan ya katseta momy we ar waiting kinyi
shiru ko baxaki bamu bane, ta gyada kanta
batare da tayi magana ba ta tashi tabar masu
falon, suka fito ransu a bace amma sun qudira a
ransu xasuje , suna tsaye suna shawara uncle
dinsu ya shigo suka gaidashi, yace yan biyu
kyautar Allah ina xakuje haka , hussien yace
xamuje ingawa duba hamida ba lfy,
yace hamida ba lfy ankaita gidansu ne, yace eh,
uncle ko kanada address dintane, yace eh xn tuna
lokacin da mukaje daukota nida mahaifiyarku(sai
yabasu address)
[8:06PM, 11/8/2015] Pherty: Yace idan kukaje kun
kyauta kuwa, suka soma murmushi, yace kunyi
kyau TAGWAYEN MAXA, yakamata insami wannan
kwalliyar saboda tarihi, hassan ya ciro wayarsa
yana fadin uncle karka damu tunda ka
taimakamana muma xamu baka pic dinmu
[8:08PM, 11/8/2015] Pherty: 18
Hassan ya gyara space dinsa hade da daga
wayar sama, hussien ya matso kadan kusa dashi
hannunsa akan space dinsa hassan ya dauki pic
din,kuma yayi kyau sosai suka tura masa a
wayarsa ya shiga gidan yana murmushi sukuma
suka shiga motarsu hussien yajasu.
Lokacin da suka iso ingawa sun dan sha wahala
kafin su sami gidansu, suna tsaye bakin garkar
gidansu sun harde hannuwansu a qirjinsu
idanunsu boye a space suna jiran fitowarta dan
sun aika yaro ya kirata, ita kuma acikin gida
hankalinta a tashe yake dan batada wani saurayi
a unguwar daxai xo nemanta,
ummanta tace kije kigani mana kin tabayi yaron
ko waye, ta girgixa kanta alamar a,ah ,ta sanya
hijab dinta ta fita,
lokacin data fito idanunta na sauka akansu sai da
tayi tuntube saboda firgita da wani kwarjini da
suka mata lokaci daya duka su uku xuciyarsu na
buga, tana tsaye tana kallon TAGWAYEN MAXA
daya bayan daya ta kasa qarasawa suma suna
tsaye sun xubamata narkakkun idanunsu masu
rikitarwa wadanda nasata dabircewa
Hausa novel
28 November 2015 at 17:34 路 fertym
[4:35pm, 10/6/2016] Fatyma Zahra Too Nv: [5:06PM, 11/30/2015] pherty: 19 TAGWAYEN
MAXA
Na fertymerh xarah
cikin nutsuwa ta taka inda suke tsaye amma ta
kasa furta kalma ko daya daga garesu, hussien
ya xare madubin idanuwansa yana kallonta
yace hamida gidanku haka aka koya maki tarban
baqi ne, sai tayi far da idonta cike da jin kunya ta
dan sunkuya tana gaidasu, hussien kawai ya
amsa hassan na tsaye ya sarqe hannuwansa
yana kallonta sai yau ya taba tsayawa ya kalleta
da kyau, abinda ya fahimta daga gareta batada
tsayi sosai haka kuma ita ba fara bace ba baqa
bace chocolate colour ce (kala mai tsada) tafisu
manyan idanuwa da gashin ido, hancinta dogone
siriri bakamar nasu ba yafi nata tsayi, ya kai
dubansa ga qafafunta(duk idanunsa a boye cikin
glass yake mata wannan kallon) ta gefen ido take
kallonsa gaba ki daya ya tafi da hankalinta
hrtakeji aranta inama hassan xai xama nata hr
tsawon rayuwarta da babu maccen da takaita
sa,ar miji a duniya(aikam naga xarah dange ma
ta kyasa) cikin siririyar muryarta dana sarqe
tace ko xaku shiga gidane umma na ciki, hassan
ya yatsina fuskarsa bayan yacire madubin
idanunsa yana kallon gidan, ginin laka ne, ya
girgixa kansa noooooo baxamu shiga ba, sai idan
ita xata fito, hamida ta saki baki tana kallonsa
tace ita umman tawa, ya gyada kansa
yace ba gunta mukaxo ba inda kike mukaxo ki
xabi daya daga cikin, chab iya bacin rai ranta ya
baci ita mahaifiyar tata datake gani a duniya
batada kamarta, kowane irin so take wa mutum
baxata lamunci a wulaqanta mata mahaifiya ba,
karo na farko da ta soma yi masa wani kallo mai
cike da mamaki
[6:58PM, 11/10/2015] Pherty: Tace bana son ko
dayan ku kuma baxan xaba, hussien ya matso
gareta
yace hrdani hermyderh kimin adalci mana menayi
maki, ta yatsina fuska tana kallon hassan daya
matso shima kyam idanunsa akanta baisan
meyasa baya gajiya da kallontaba, idan ma kyau
ne ai baxata fishi kyau ba amma yarasa meyasa
yake son kallonta,
tace saboda halayyarku bana son ko daya, baxan
auri maxinaci ko mashayin giya ba,(lokaci daya
hassan da hussien suka kalli juna) tacigaba da
fadin
20
ina maku nasiha bama kudai ba daduk masu
aikata wani xunubi daya haramta kuji tsoron Allah
ku sani shi yafi cancanta da aji tsoronsa fiye da
kowa da komai, kuyi roqo da abinda ma,aiki ya
umurceku dashi ku hanu akan abinda ya haneku
da shi idan muka xamo haka xamu kasance masu
nutsuwa da samun ingantacciyar rayuwa,
(Allah ya gafarta mana dukkan xunubinmu
saboda albarkar manxon Allah, Amin)
[7:04PM, 11/10/2015] Pherty: Hassan da hussien
suka tsura mata ido ba qaramin birgesu tayi ba
kuma ba komai suke sauraro daga gareta ba illah
xaxxaqar muryarta,
