SAMU YAFI IYAWA
Its all about Abusive marriages ,sex and loyalty.
Ya zatayi da Yarinyar da bata kai ta goge mata takalmi ba amma ta kwace mata miji?...... #Suhan #captain majeed # Zarah
In the heart of the bustling city of Abuja lies the prestigious Rayville American University, owned by the illustrious billionaire tycoon, Hassan Shashi. This elite institution is the haven for society's crème de la crème-heirs and heiresses of vast fortunes, and royalty from renowned kingdoms. Amongst this dazzling w...
It is a story about two sisters that are like the two sides of a coin, totally different yet part of each other. It is a story about loneliness, sadness, discrimination, hypocrisy, self pity and of course love. Get your handkerchiefs ready because this story will bring you tears. Enjoy
Ko kad'an Nafeesah bataso idanta yake shiga cikin na Dr. Hisham, takasa gane inda zuciyarta ta dosa, menene amfanin wannan baqar rayuwar datakeso ta jefa kanta aciki, menene amfani wannan baqar zuciyar tata, ina amfanin rayuwar da shed'an yayi qawanye acikinta,menene amfanuwar ta akasantuwar ta musulma indai har tana...
Sosai take a tsorace, ganin komai take tamkar a mafarki ji takeyi tamkar ma ace bata rayuwa a doron qasar, se zare ido takeyi tana kallon qungurmin dajin datake ciki, gata a d'aure ba hanyar guduwa, tayi iya kacin qoqarin taga ta qwace kanta amma sam abun ya faskara ya kuma tunzura, tunaninta d'aya yanzu idan wani nam...
Sun tashi da cikakkun maqiyansu, sun jefesu cikin wani hali, rayuwa mara kyawun duba, Daga qarshe Suna yin Aure Auran group.. Labarin HALIN WASU MUTANAN kudai biyo kuji, dan zai qayatar daku..
labarine akan wani saurayi Wanda yake son wata yarinya kuma yake Shirin fuskanta kowace irin wahala sbd ya mallaketa shin ya zata kasance zaiyi nasara kuwa?ko kuma zai hakura da itane.kubiyoni domin Jin wannan lbrn mai kayatarwa
Auren dole labari ne akan wata yarinya wadda auren dole yazaman ma alheri saboda hakuri
Na tsaneki at thesame time ina sonki, inajin tamkar na cilla ki ta saman bene na garzaya na taro ki gudun karki fad'a kiji ciwo~ *Alee* ♡ yacce kake nuna min halin ko oho yana ba'kanta raina mutu'ka~pherty ♡ kin gusar da duk wani manufata a kanki~Alee ♡ Na tsaneka bansan sake saka ka a idona~pherty ♡ Ta ya zaka so mut...
NOT EDITED ⚠️ Yayi kyau matuƙa, yadin ya fito da farinsa da kuma kyaun fuskarsa, Idan ka kalleshi, sai ka ganshi kamar mai cikakkiyar natsuwa da kwanciyar hankali, al-halin sune abubuwan da suka masa tawaye. A hankali ya sauke ajiyar zuciya yana lasa lip ɗinsa. Juyowa yayi yana wani taku da idan baka karance shi ba...
*NOT EDITED Love is a strange feeling Always leaving you happy or sad hanan doesn't understand love it's not meant for her she did believe in it once Adnan is a rich guy who doesn't give a shit about love, he doesn't care about anything that is not beneficial to him All of that changes when this two people are mani...
Kaddara kalma ce me girma Wanda Allah Kan jarabci bawansa da ita Amma kuma yayi alkawarin lada me girma to whosoever ya karbe ta, yadda DA Kaddara is a sign of a muuminun. * * * Koda wasa kayi tunanin zan aureka ko zan soka kayi kuskure, virginity is every woma...
Story ne akan Feedoh da Malamin ta wanda aganin ta tunda yana koyarwa a Islamiyya bayada wani class ba shida kud'i...saboda shid'in Malamin islamiyya ne. uwa uba daya kasance mai d'aukan karatun FIQH wanda dashi mutum zaisan kansa sai suke d'aukan sa wai dan iska..kwatsam soyayya ta k'ullu tsakanin Malamin da Feedoh...
No anything to explain....if u read u can see what I mean....
GIDAJEN MU novel ne dazai yi duba akan problems din da muke fuskanta a gidajen mu cikin society dinmu, akan aure, cuttutuka and zamantakewar mu ta yau da kullum. Shatuuu♥️
MATSALARMU A YAU! Ammin su'ad Nadia kyakykyawar, matashiyar budurwa ce wadda tarbiya, addini da Boko suka ratsa ta, mafarkin ko wanne namiji Sede Nadia Nada matsala kwaya daya tak shi ne rashin uba! Wanne irin rashin ubane? Mutuwa yayi? Kokuwa bata yayi? Ko akasin haka? Wanne kalubale Nadiya zata fuskanta a Rayuwar...
the story is about a young gurl who struggles alot in her life she faces a lot of difficulties right from childhood,she had no knowladge of father's love or care nor her mother know's the happiness of being a housewife! i think you had like the story.
Ta kasance kyakyawa amma kyan ta bai sai mata soyayyan mijinta ba hasalima kyanta shine jigon kiyayyar da yake mata
Labarin yarinyar da ta tsani Maza.. cikinsu harda Mahaifinta. Tasha alwashin gudanar da tsaftatacciyar rayuwa ba tare da 'Da NAMIJI ba. ko hakan zai yiwu?
*MATATA TA BIYU LITTAFINE WANDA YA KUNSHI KISHI, CHIN AMANA, WULA KANCI, MUGUNTA, RASHIN GODIYAR ALLAH, BUTULCI, IKON ALLAH, ISHARA, DAKUMA TSANANIN SOYAYYA DOMIN ALLAH,...*