GABATARWA!
Labarin rashin sani gajeran labari ne wanda zaku gani daga taskar khairat up,
labari ne a kan kawaye biyu wanda suka taso tare ashe saurayi daya suke soyayya da.
labari ne da ke nuni da illah a kan saurin fushi da kuma illar furuci.
labari ne wanda yake nuna tsantsar kishi da yaudara.
labari ne a wanda ze zo muku da sabon darasi a cikin sa.
SUNAYEN JARUMAN SHIRIN.
(GIDA NA FARKO)1 Alh.muhd sambo (dan kasuwa ne mahaifin mihjana)
2 Haj.maryam imam(mahaifiyar mihjana.)
3 Yaya kabeer (wan mihjana)
4 Mihjana (tauraruwar littafin matar abdul_razak kuma lawyer)
(GIDA NA BIYU)
1 Alh. abubakar mustapha gwadabe (mahaifin abdulrazak dan kasuwa ne)
2 Haj.aisha sani (mahaifiyar abdulrazak)
3 Ya zainab (yayar abdul razak , lecturer ce)
4 Ya khalil (wan abdul razak likita ne)
5 Abdul razak (tauraron litafin kuma likita ne)
6 Nafisat (autar su abdul razak)
(GIDA NA UKU)
Alh. yusuf aliyu (mahaifin maryam MD ne a bank.)
Haj. rukkaya suraj(mahaifiyar maryam)
Maryam ( tauraruwar littafin,Aminiyar mihjana ,lawyer ce).
AMINA kawar su mihjana (er jarida ce)
ISHAQ abokin abdul razak (likita ne).
i need likes,vote,comment's to know if u are with me, and u want the story.
just click on the star and i ll give you mah best insha Allah.
tnx love u guys.
![](https://img.wattpad.com/cover/179264827-288-k68713.jpg)
YOU ARE READING
RASHIN SANI!!!
Short Storylabari ne a kan mata biyu wayanda suke soyayya da mutum daya. aminan juna ne, labari ne me tsantsar yaudara,fushi,butulci,amintaka,kisa ku biyo ni dan jin wannan gajeran labarin.